• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ra’ayoyinku A Kan Ruwan Sama Marka-marka Da Ake Yi A Sassan Nijeriya

by Aisha Seyoji
3 years ago
in Rahotonni
0
Ra’ayoyinku A Kan Ruwan Sama Marka-marka Da Ake Yi A Sassan Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A yau mun kawo muku ra’ayoyin masu karatun mune a kan halin da ake ciki a yankunan su bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya da ake fuskanta a wasu jihohin Arewacin Nijeriya a ‘yan kwanakin nan.

Ibrahim Hassan Baban Adila
Gaskiya bana kam a garin Gombe mun samu ambaliyar ruwan sama musamman a yankin kananan hukumomin Jihar Gombe irin su Bajoga da Kwami da sauransu sai dai matsalar gwamnati ta yi ko inkula da su gaskiya, daga karshe muna kira da gwamnoni dasu dubi lamarin don kawo gyara tara da bayar da tallafi ga wadanda lamarin ya shafa.

Sakodaga ibrahim Hassan Minister Abban Adila da Ansar jihar Gombe.

It’z Sam Dambatta
To mu dai anan yankinmu Alhmdulillah domin cikin ikon Allah da rushewar gidaje ko ambaliyar ruwa duk da sauki a wannan yankin namu. Muna kara gode wa Allah da wannan ni’ima

Umar Ibrahim Umar
Alhamdulillah gaskiya dai damunar bana ba’a cewa komai sai dai addu’a Allah ya bamu wucewa lafiya wanda ta yi sanadiyar rasuwarsu Allah ya karbi shahadarsu wanda suka yi asarar dukiya kuma Allah ya mayar musu da alheri, Amin

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

It’z Jameel Moh’d
Masha Allah, a nan jihar Taraba mu dai alhmdullah sai dai mu yi adu’ar fatan zaman lafiya mu girbe abinda muka shuga lafiya cikin kwanciyar hankali

Adamu Yunusa Ibrahim
Inda mu ke kam babu wata matsala. Alhamdulillah

Rah’iss Abba Lawan
Mu kam Alhamdulillahi bamu da matsala da ruwan sama

Abdulmumini Sese
Har mun fara girbi

Isma’il Hussain Musa
Mu kam sai godiya, Allah ya kara mana lafiya

Nuruddeen Muhammad Funtua
Ina fatan alkhairi a gareku baki daya yan uwa da abokan arziki. Mudai a namu yanki sai dai godiya ga Allah madaukakin Sarki, ruwa kam ba a cewa komai, muna adu’ar Allah ya sa muga karshen ruwan lafiya, ya bamu damina mai albarka

Sani Ladan
Mudai kam a namu yanki sai godiya domin amfanin gonakinmu na kara kyau, muna fatan girbi mai kyau sakamakon wadataccen ruwan sama amma duk da haka ba a rasa asarar gine-gine ba Allah ya bamu alkhairan da ke cikin wannan damina

Engr Abdullahi Musbahu Dambatta
Fatan mu shi ne ubangiji ya bamu mai albarka wanda kuma za mu iya sarrafawa

Yusuf Muhammad Jalingo
Mu a namu yankin (Gombe) sai godiya saboda wasu wuraren kamar su Bajoga da ke karamar hukumar Funakaye an samu asarar rayuka da dukiyar al’umma. Haka a jiya ma an sami yankewar wani hanya a wassu wuraren sai dai a kwaryar jiha abin da sauki kadan. Muna jan hankulan ‘yan uwa ake kulawa da magudanan ruwa saboda gujewa ambaliya, Allah ya bamu damuna mai albarka. Amiin

Amb Ibrahim Adam Dan-Sarauta
A gaskiya mu a Katsina Alhamdu-lillah, ana samun ruwa sosai sosai. Sannan kuma dai akwai saukin ambaliyar ruwa, kuma gidaje ba su cika rushewa kamar shekarun baya. Allah ka ba mu damina mai albarka ya kawo mana zaman lafiya da kwanciyar hankali.

Shamsi Umar Bakanike Dambatta
Tabbas a wannan mako and akko maudu’i mai matukar muhimmachi duba da yadda aka sha ruwa kamar da bakin kwarya, toh muma dai anan karamar hukumar Dambatta haka abin yake kamar yadda aka sha mamakon wannan ruwa a wurare daban-daban sai dai mu anan karamar hukumar Dambatta an sami rugujewar gine-gine domin kuwa a wasu yankin ma na karamar hukumar Dambatta hadda asarar rai da aka samu dama asarar dukiya da fatan dai Allah yajikan wanda suka rasu ya kuma kiyaye faruwar hakan anan gaba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Harkokin Gidan Dirama Daga Bakin Ma’abotansa

Next Post

Ambaliyar Ruwa: Mutum 4 Sun Mutu, 8,400 Sun Bar Gidajensu A Adamawa

Related

Ahlul Faidhati Mai Diwani Group
Rahotonni

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

2 days ago
Majalisa Ta Nemi Jami’an Tsaro Su Ceto Daliban Jami’ar Gusau 30 Da Aka Sace
Rahotonni

Abin Fargaba Ne Yadda Bashin Nijeriya Ya Haura Tiriliyan 149 – Shugaban Majalisar Wakilai 

6 days ago
Arewa
Rahotonni

Matsalar Tsaro: Gwamnonin Arewa Sun Bullo Da Sabbin Matakan Yaki Da Ta’addanci

7 days ago
'Yan Bindiga
Rahotonni

Sulhu Da ‘Yan Bindiga Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido A Katsina

1 week ago
Gidauniyar ‘Ya’yan Sarakunan Arewa Sun Marawa Sarkin Musulmi A Matsayin Shugaban Majalisar Sarakuna
Rahotonni

Babban Taron Lauyoyi Na Kasa: Sarkin Musulmi Ya Gargadi Alkalai Kan Tabbatar Da Adalci

2 weeks ago
Sin Ta Fara Amfani Da Tauraron Dan Adam Wajen Duba Manyan Hanyoyin Wutar Lantarki A Karo Na Farko
Rahotonni

Cire Tallafin Wutar Lantarki Zai Kara Kuntata Rayuwar ‘Yan Nijeriya – Kungiyar Kwadago

2 weeks ago
Next Post
Ambaliyar Ruwa: Mutum 4 Sun Mutu, 8,400 Sun Bar Gidajensu A Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Mutum 4 Sun Mutu, 8,400 Sun Bar Gidajensu A Adamawa

LABARAI MASU NASABA

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rushewar Masa’antu Ya Jefa Al’umma Da Dama Cikin Ƙangin Talauci A Arewacin Nijeriya

September 14, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

DAPPMAN Ta Soki Matatar Dangote Kan Rage Farashin Man Fetur

September 13, 2025
Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

Yadda Wani Ya Kashe Ƙaninsa, Ya Ɓoye Gawar A Duro

September 13, 2025
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

September 13, 2025
An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

An Kaddamar Da Tashar Watsa Labarai Ta CMG A Chengdu

September 13, 2025
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

September 13, 2025
An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

An Tsinci Gawar Ɗalibar Jami’ar Taraba A Ɗakin Saurayinta

September 13, 2025
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

September 13, 2025
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

September 13, 2025
Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

Etsu Nupe Ginshiƙin Zaman Lafiya Da Haɗin Kai Ne A Nijeriya — Ministan Yaɗa Labarai

September 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.