• English
  • Business News
Thursday, August 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Zama Jagora Mai Haskawa Duniya Sabuwar Hanyar Samun Zaman Lafiya Da Ci Gaba Ba Tare Da Nuna Fin Karfi Ba

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 days ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Ta Zama Jagora Mai Haskawa Duniya Sabuwar Hanyar Samun Zaman Lafiya Da Ci Gaba Ba Tare Da Nuna Fin Karfi Ba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da ministan harkokin wajen Sin Wang Yi ke ziyara a kasar India, kasashen Sin da Indian sun amince da ci gaba da kyautata dangantakar dake tsakaninsu.

A cewar Wang Yi, a matsayinsu na manyan kasashe masu tasowa da jimilar al’ummarsu ta kai sama da biliyan 2.8, ya kamata kasashen biyu su zama misali ga kasashe masu tasowa wajen kara karfi ta hanyar hadin kai da bayar da gudunmawa ga cudanyar kasashe da rarrabuwar iko tsakanin kasa da kasa, maimakon kasancewa karkashin ikon wata kasa ko wasu ’yan tsirarun kasashe.

Tabbas tattaunawar da ake yi da tuntubar juna tsakanin India da Sin, abun yabawa ne saboda ya nuna wa duniya cewa, ba duka aka taru aka zama daya ba. Kuma manuniya ce cewa, akwai hanya mai bullewa ta samun zaman lafiya da kyautatuwar dangantaka ta hanyar tattaunawa, maimakon fin karfi da fito na fito.

Ta hanyar tattaunawa da tuntubar juna tsakanin kasashen biyu, tuni aka fara aiwatar da matsayar da shugabanninsu suka cimma tare da farfado da harkokin musaya da tattaunawa a tsakaninsu a dukkan matakai. Har ministan harkokin wajen India ya godewa kasar Sin bisa yadda ta saukakawa Indiyawa masu ziyarar ibada a yankin tsaunika da ma tabkunan lardin Xizang na kasar Sin. Wadannan sun nuna kyakkyawar niyyar kasashen biyu ta daidaita dadaddiyar huldar dake tsakaninsu.

Yayin da har yanzu wasu kasashe suka kasa hakura da tsohon ra’ayinsu na danniya da fin karfi, kasar Sin ta zama jagora mai haskawa kasashe masu tasowa wata hanya ta daban ta zaman lumana da samun ci gaba ba tare da nuna fin karfi ba. Haka kuma, ta kasance mai riko da hannayensu da kasancewa abun dogaro.

Labarai Masu Nasaba

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

Dawowar kyakkyawar alaka tsakanin Sin da Indiya, zai taimaka gaya wajen tabbatar da zaman lafiya a shiyyarsu. Kasancewarsu manyan abokan cinikayya kuma manyan kasashe masu tasowa haka ma kasashe mafiya yawan al’umma a duniya, ba su kadai da shiyyarsu ne za su amfana da kyautatuwar dangatakar ba, za ta bada gaggarumar gudunmawa ga ci gaban duniya ta fuskar tattalin arziki da zamantakewa da zaman lafiya, tare da zama misalin zaman jituwa bisa aminci da hadin gwiwa a tsakanin makwabta. Tabbas ina da yakinin na gaba kadan, bisa namijin kokarin da Sin ke ci gaba da yi na kokarin samar da sulhu da zaman lafiya a siyasance, za a kai ga kawar da danniya da babakere da cin zali a duniya.

 

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ronaldo Ya Samu Kyakkyawar Tarba A Hong Kong

Next Post

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Lakabin “Sautin Zaman Lafiya” A Moscow

Related

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye
Daga Birnin Sin

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

11 minutes ago
Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

18 hours ago
Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

19 hours ago
Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba

20 hours ago
Xizang A Shekaru 60 Da Kafuwa: Daga Mawuyacin Hali Zuwa Farin Wata Sha Kallo
Daga Birnin Sin

Xizang A Shekaru 60 Da Kafuwa: Daga Mawuyacin Hali Zuwa Farin Wata Sha Kallo

22 hours ago
Xi: Wajibi Ne A Aiwatar Da Dabarun JKS Wajen Mulkin Yankin Xizang Na Sin A Sabon Zamani
Daga Birnin Sin

Xi: Wajibi Ne A Aiwatar Da Dabarun JKS Wajen Mulkin Yankin Xizang Na Sin A Sabon Zamani

23 hours ago
Next Post
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Lakabin “Sautin Zaman Lafiya” A Moscow

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Lakabin "Sautin Zaman Lafiya" A Moscow

LABARAI MASU NASABA

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

NGF Ta Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Gwamna Ododo

August 21, 2025
Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

Kura Za Ta Ce Da Kare Maye

August 21, 2025
Nijeriya Ta Kori Ƙarin ‘Yan Ƙasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta’addanci Da Zamba A Intanet

Nijeriya Ta Kori Ƙarin ‘Yan Ƙasashen Waje 51 Da Aka Ɗaure Bisa Laifin Ta’addanci Da Zamba A Intanet

August 21, 2025
Mafi Ƙarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ‘Yan Nijeriya Daga Ƙangin Talauci Ba – Amurka

Mafi Ƙarancin Albashin ₦70,000 Ba Zai Iya Tsamo ‘Yan Nijeriya Daga Ƙangin Talauci Ba – Amurka

August 21, 2025
Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

Sarkin Musulmi Ya Taya Ladoja Murnar Zama Sabon Sarkin Ƙasar Ibadan 

August 21, 2025
Boniface

Ac Milan Na Tattaunawa Da Bayern Leverkusen Akan Yunkurin Daukar Boniface

August 20, 2025
Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

Xi Jinping Zai Duba Faretin Sojoji Ta Kan Titin Chang’an A Ranar Uku Ga Watan Satumba Dake Tafe

August 20, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Cibiyoyin Bayar Da Lamuni Kan Tabbatar Da Gaskiya Da Adalci

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Cibiyoyin Bayar Da Lamuni Kan Tabbatar Da Gaskiya Da Adalci

August 20, 2025
Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

Faretin Sojoji Da Sin Za Ta Gudanar Zai Shaida Muhimmancin Zaman Lafiya Da Goyon Bayan Gaskiya Da Adalci Tsakanin Kasa Da Kasa

August 20, 2025
Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba

Kasar Sin Za Ta Gabatar Da Sabbin Makamai Yayin Faretin Soja Na Ranar 3 Ga Watan Satumba

August 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.