ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Zama Jagora Mai Haskawa Duniya Sabuwar Hanyar Samun Zaman Lafiya Da Ci Gaba Ba Tare Da Nuna Fin Karfi Ba

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
Sin

Yayin da ministan harkokin wajen Sin Wang Yi ke ziyara a kasar India, kasashen Sin da Indian sun amince da ci gaba da kyautata dangantakar dake tsakaninsu.

A cewar Wang Yi, a matsayinsu na manyan kasashe masu tasowa da jimilar al’ummarsu ta kai sama da biliyan 2.8, ya kamata kasashen biyu su zama misali ga kasashe masu tasowa wajen kara karfi ta hanyar hadin kai da bayar da gudunmawa ga cudanyar kasashe da rarrabuwar iko tsakanin kasa da kasa, maimakon kasancewa karkashin ikon wata kasa ko wasu ’yan tsirarun kasashe.

Tabbas tattaunawar da ake yi da tuntubar juna tsakanin India da Sin, abun yabawa ne saboda ya nuna wa duniya cewa, ba duka aka taru aka zama daya ba. Kuma manuniya ce cewa, akwai hanya mai bullewa ta samun zaman lafiya da kyautatuwar dangantaka ta hanyar tattaunawa, maimakon fin karfi da fito na fito.

ADVERTISEMENT

Ta hanyar tattaunawa da tuntubar juna tsakanin kasashen biyu, tuni aka fara aiwatar da matsayar da shugabanninsu suka cimma tare da farfado da harkokin musaya da tattaunawa a tsakaninsu a dukkan matakai. Har ministan harkokin wajen India ya godewa kasar Sin bisa yadda ta saukakawa Indiyawa masu ziyarar ibada a yankin tsaunika da ma tabkunan lardin Xizang na kasar Sin. Wadannan sun nuna kyakkyawar niyyar kasashen biyu ta daidaita dadaddiyar huldar dake tsakaninsu.

Yayin da har yanzu wasu kasashe suka kasa hakura da tsohon ra’ayinsu na danniya da fin karfi, kasar Sin ta zama jagora mai haskawa kasashe masu tasowa wata hanya ta daban ta zaman lumana da samun ci gaba ba tare da nuna fin karfi ba. Haka kuma, ta kasance mai riko da hannayensu da kasancewa abun dogaro.

LABARAI MASU NASABA

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

Dawowar kyakkyawar alaka tsakanin Sin da Indiya, zai taimaka gaya wajen tabbatar da zaman lafiya a shiyyarsu. Kasancewarsu manyan abokan cinikayya kuma manyan kasashe masu tasowa haka ma kasashe mafiya yawan al’umma a duniya, ba su kadai da shiyyarsu ne za su amfana da kyautatuwar dangatakar ba, za ta bada gaggarumar gudunmawa ga ci gaban duniya ta fuskar tattalin arziki da zamantakewa da zaman lafiya, tare da zama misalin zaman jituwa bisa aminci da hadin gwiwa a tsakanin makwabta. Tabbas ina da yakinin na gaba kadan, bisa namijin kokarin da Sin ke ci gaba da yi na kokarin samar da sulhu da zaman lafiya a siyasance, za a kai ga kawar da danniya da babakere da cin zali a duniya.

 

 

Sin
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya
Sin
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware
  • Sulaiman
    Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma
  • Sulaiman
    Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

MASU ALAKA

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

June 19, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS
Daga Birnin Sin

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Next Post
CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Lakabin “Sautin Zaman Lafiya” A Moscow

CMG Ya Yi Bikin Cudanyar Al’adu Mai Lakabin "Sautin Zaman Lafiya" A Moscow

LABARAI MASU NASABA

Kungiyar Manoman Citta Ta Kasa Ta Yaba Wa Gwamnatin Tarayya Kan Tallafin Da Take Ba Su

Manoman Citta Sun Soki Gwamnatin Delta Kan Mayar Da Su Saniyar Ware

June 19, 2026
Abinci

Yadda Gwamnatin Kano Ta Samu Nasarar Kashi 80 A Fannin Aikin Noma

June 19, 2026
Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

Hakimi Zai Gurfana A Kotu Kan Zargin Aikata Fyaɗe A Faransa

June 19, 2026
Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

Jarin Waje Ya Inganta Hada-hadar Zuba Jari A Kasar Sin

June 19, 2026
Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

Rashin Tsaro Na Barazana Ga Zaben 2027 —Rahotanni

June 19, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

Sin Ta Yi Kira Da A Cimma Cikakkiyar Matsayar Kawo Karshen Fada A Gaza

June 19, 2026
Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

Yadda Matsin Lamba Ta Sa Amaechi Ya Amince Ya Zama Abokin Takarar Atiku

June 19, 2026
Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

Sin Na Fatan Inganta Tuntuba Da Tsare-tsare Tsakaninta Da Membobin BRICS

June 19, 2026
Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

Dattawan Arewa Sun Buƙaci Tinubu Ya Ayyana Dokar Ta-baci Kan Tabarbarewar Tsaro

June 19, 2026
Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

Sin Na Kira Da A Ingiza Matakan Siyasa A Kasar Libya

June 19, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.