• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Na Taimakawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Kasar Sin Na Taimakawa Farfadowar Tattalin Arzikin Duniya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yauzu haka, tattalin arzikin duniya na ci gaba da fuskantar matsin lambar da sauye-sauyen yanayin duniya da annobar COVID-19 suka haifar, lamarin da ya sa ake mai da hankali sosai kan yanayin raya tattalin arziki a kasar Sin, wadda ta kasance abokiyar ciniki mafi muhimmanci ta kasashe da yankuna fiye da 120.

Matakan da kasar ta dauka wajen tinkarar annobar COVID-19 sun ba ta damar dakile yaduwar cutar gami da raya bangaren samar da kayayyaki. Kana yadda kasar take kokarin magance samun masu kamuwa da cutar COVID-19, ya sa ta iya kiyaye wani yanayin tattalin arziki da na zaman al’umma mai karko, ba tare da salwantar da kudi da kayayyaki, da karfin mutane ba.

  • Masanin Huldar Kasa Da Kasa A Jami’ar Abuja: Kasar Sin Na Sa Kaimi Ga Sabon Nau’in Dunkulewar Duniya

Ban da haka, yadda kasar Sin take fitar da karin kayayyaki zuwa kasuwannin ketare, ya sa kasashen yamma irinsu Amurka da Birtaniya ke iya gudanar da harkokinsu yadda suke bukata.

Matakan hana yaduwar cutar COVID-19 da kasar Sin ta dauka suna taimakawa tabbatar da ingancin ayyukan samar da kayayyaki a kasar, ta yadda kasar ke samar da dimbin gudunmawa wajen biyan bukatun kasashe daban daban na samun isassun kayayyaki masu alaka da kandagarkin yaduwar cuta, da masana’antu, da zaman rayuwar jama’a ta yau da kullum.

Wasu alkaluman da ma’aikatar kasuwancin kasar Sin ta gabatar sun nuna cewa, kasashen Amurka da Japan da Koriya ta Kudu, da Jamus sun zuba mafi yawan jari ga kasar Sin. Ta la’akari da muhimmiyar rawar da wadannan kasashe ke takawa a fannin tattalin arzikin shiyyoyinsu, za a iya ganin tasirin tattalin arizkin Sin a duniya.

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Haka zalika, a kwanan baya, asusun ba da lamuni na duniya IMF ya sanar da daga matsayin kudin Sin RMB cikin kudin kasashe daban daban da ake iya biyan bashin asusun da shi na SDR, daga kaso 10.92 zuwa kaso 12.28.

Wannan ma ya nuna yadda gamayyar kasa da kasa suke da cikakken imani kan tattalin arziki da kasuwar hada-hadar kudi na kasar Sin. (Bello Wang)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Zulum Ya Yi Wa Yara Marayu Da ‘Yan Gudun Hijira 4,229 Rijistar Makaranta

Next Post

Ambaliyar Ruwa: Atiku Ya Baiwa ‘Yan Kasuwar Kantin Kwari Tallafin Miliyan 50

Related

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

34 minutes ago
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka
Daga Birnin Sin

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

2 hours ago
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

3 hours ago
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”
Daga Birnin Sin

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

4 hours ago
Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

5 hours ago
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang
Daga Birnin Sin

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

22 hours ago
Next Post
Kasar Sin

Ambaliyar Ruwa: Atiku Ya Baiwa 'Yan Kasuwar Kantin Kwari Tallafin Miliyan 50

LABARAI MASU NASABA

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 19, 2025
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
Kasar Sin

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

Xi Jinping Ya Aika Wasikar Taya Murnar Cika Shekaru 100 Da Kafuwar Jam’iyyar Zhigong Ta Sin

September 19, 2025
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

September 19, 2025
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.