ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, July 10, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

by Idris Aliyu Daudawa
10 months ago
Bello

An haifi  Ahmadu Bello a garin Raba ranar   12 ga Yuni 1910. Mahaifinsa, Ibrahim Atiku Bello, shi ne Hakimin kuma ya riƙe muƙamin sarautar  Sarkin Rabah. Yana kuma daga tsatson mujaddadi Shehu Usman Danfodiyo wanda shi ne asalin masarautar Sakkwato,  babban jika ga Sarkin Musulmi Muhammadu Bello, kuma jikan Sarkin Musulmi Atiku na Rab.

Ya samu ilimin addinin musulunci tun a gidansu,inda ya koyi Karatun Alkur’ani da kuma Hadisan Manzon Allah Muhammad Sallallahu Alaihis Wasallam. Daganan kuma ya yi makarantar Sakkwato Midil Sukul, da kuma Kwalejin horar da Malamai ta Katsina (wadda yanzu ake kira da suna Kwalejin Barewa). Lokacin da yake ɗan makaranta ana kiransa da  Ahmadu Rabah. Sai dai wasu suna kiransa da Gamji. Ya kammala makarantar a shekarar 1931 daga bisani kuma ya zama Malamin makaranta mai koyar da Turanci a Midil Sukul ta Sakkwato.

  • Gwamnatin Sokoto Ta Ƙaryata Rahoton NBS Kan Talauci, Ta Ƙaddamar Da Sabon Bincike
  • An Gano Karin Gawarwaki 3 Da Jirgin Ruwa Ya Kife Da Fasinjoji 26 A Sokoto

A shekarar 1934 ce aka naɗa, Ahmadu Bello matsayin Hakimin Raba wanda a lokacin Sarkin Musulmi Hassan Dan Mu’azu ya naɗa shi, inda ya gaji ɗanuwansa. A shekarar 1938 kuma sai aka ƙara masa girma,inda ya zama Hakimin Gusau (wato garin da ya zama babban birnin Jihar Zamfara) ya kuma zama ɗan majalisar Sarkin Musulmi a duk shekarar yana da shekara 28. A shekarar 1938, ya yi ƙoƙarin ya zama Sarkin Musulmi  wato Sultan amma bai samu sa’ar cimma burin nasa ba, sai Sarkin Musulmi Siddiƙ Abubakar 111, ya samu sarautar wadda sai da ya yi shekara 50, ya rasu ne a shekarar 1988.

ADVERTISEMENT

Ba tare da ɓata lokaci ba sai sabon Sarkin Musulmin ya naɗa Ahmadu Bello ya bashi Sarautar Sardauna (wadda sarautar Yarima ce) na Sakkwato, sarauta ce ta gargajiya , ya ƙara ma shi girma ya maida shi majalisar ko majalisar gargajiya ta Sakkwato. Waɗannan muƙaman su sauka ba shi dama ta kasancewa mai ba Sarkin Musulmi shawara kan harkokin siyasa.Daga nan kuma  a ba shi muƙamain mai kulawa da Lardin Sakkwato domin ya riƙa kula da Hakimai  47, a shekrar 1944, sai aka sake maido shi fadar ta Sarkin Musulmi a matsayin babban Sakatare na mulkin masarautun gargajiya.

A shekarar 1940 sai ya shiga  Jam’iyyar Mutanen Arewa wadda a ƙarshe ta rikiɗe ta koma Northern People’s Congress (NPC) a shekarar 1951.Amma a shekarar 1948, ya tafi ƙasar Ingila akan tallafin karatu na gwamnati domin ya yi karatu kan lamarin daya shafi ƙananan Hukumomi ta haka ya ƙara koyon yadda ake tafiyar da mulki a gwamnatance.

LABARAI MASU NASABA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

Bello
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Ba Mu Yarda Da Maƙiyanmu Ba, A Shirye Muke —Iran
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Yadda Jihohi Suka Fara Ɗanɗana Ambaliyar Ruwa A Daminar Bana
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    ‘Lokaci Ya Yi Na Ɗaukar Mataki Kan Masu Yanke Hukunci Da Kansu’

MASU ALAKA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa
Da ɗumi-ɗuminsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa
Manyan Labarai

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia
Labarai

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Next Post
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken "Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani"

LABARAI MASU NASABA

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

2027: Tinubu Ya Sake Zaɓar Shettima A Matsayin Abokin Takararsa

July 10, 2026
Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

Taron Kara Wa Juna Sani Na Duniya Ya Yi Nazari Kan Kwarewar Kasar Sin Wajen Rage Talauci

July 10, 2026
An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

An Ceto Dukkanin Ɗalibai Da Malaman Da Aka Sace A Jihar Oyo — Fadar Shugaban Ƙasa

July 10, 2026
Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

Xi Ya Zanta Da Shugabar Namibia

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Ko Ka San Dalilin Da Ya Sa Chana Da Indiya Ba Sa Buga Kofin Duniya?

July 10, 2026
“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

“Kashin Baya” Na Sin Ya Zama Abun Dogara Ga Kasashen Afirka

July 10, 2026
Labarin Farfesoshi Tagwaye Da Suka Yi Karatun Digiri Tare Suna Aiki Tare A Wuri Ɗaya

Sana’ar Ɗinki: Yadda Telolin Zariya Suka Yi Fice A Sassan Afirka

July 10, 2026
Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

Shugaba Xi Ya Gana Da Firaministan Koriya Ta Arewa A Beijing

July 10, 2026
Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

Kofin Duniya: Na fi Son Faransa Ta Kara Da Argentina A Wasan Ƙarshe A Kan Ingila — Vieira

July 10, 2026
Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga A Wani Ƙauyen Katsina

July 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.