• English
  • Business News
Wednesday, September 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU

by Sulaiman
4 days ago
in Manyan Labarai
0
Digirin Bogi Aka Bai Wa Mawaƙi Rarara A Nijeriya – Jami’ar EAU
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’ar Turai da ke Amurka (EAU) ta fitar da sanarwa kan takardar shaidar digirin girmamawa da aka bai wa fitaccen mawaki Dauda Rarara, inda ta ce, takardar bogi ce kawai, babu wanda aka ba izinin gabatar da irin wannan taron.

 

A wani biki da ya samu halartar manyan baki da suka hada da gwamnan jihar Katsina Dikko Radda a otel din ‘Nicon Luxury’ Abuja a ranar Asabar din da ta gabata, wasu mutane da suka bayyana kansu a matsayin wakilan jami’ar sun karrama Rarara da wasu da Digirin girmamawa.

  • Djed Spence: Musulmin Da Ya Fara Bugawa Tawagar Ingila Wasan Ƙwallon Ƙafa A Tarihi
  • Tinubu Bai Shirya Yin Gaskiya A Zaɓen 2027 —Buba Galadima

Amma a cikin wata sanarwa da aka buga a shafin intanet din jami’ar, cibiyar ta nesanta kanta da Rarara da jami’an da suka bayyana kansu a matsayin wakilan jami’ar.

 

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB

“Sanarwar jan hankaki – Taron bogi ‘convocation’ a Nijeriya – Jami’ar ba ta ba Dauda Kahutu Rarara digirin girmamawa ba”.

 

A yau (Lahadi) ne aka sanar da Jami’ar EAU labarin wani biki da kafafen yada labarai na Nijeriya suka rahoto ƙaryar cewa, Jami’ar ta gudanar da wani taro a ranar Asabar a Hotel din ‘NICON Luxury’ Abuja, Nijeriya.

 

Jami’ar ba ta ba da izinin gudanar da wani taro a wannan wuri a ranar ba, kuma an shirya wannan taron ne ta hanyar damfara ba tare da sanin ko izinin Jami’ar ba. Waɗanda suka shirya wannan taron sun yaudari wasu da yardar cewa suna wakiltar Jami’ar EAU, amma wannan gaba ɗaya ƙarya ce kuma ba su da ikon yin hakan, ko kuma karɓar kuɗi a madadin Jami’ar.

 

Jami’ar EAU ba ta ba Dauda Kahutu Rarara, Alhaji Ahmed Saleh jnr, Mustapha Abdullahi Bujawa da Tarela Boroh digirin girmamawa ba. Duk masu riƙe da digiri daga Jami’ar, za a iya samun sunansu kamar yadda aka jera a cikin Rajista na Digiri a https://europeanamerican.university/about/register-of-graduates

 

An ambaci sunan Musari Audu Isyaku a matsayin “Wakilin Arewacin Nijeriya na jami’ar”. Wannan mutumin ba shi da ikon wakiltar Jami’ar EAU kuma wannan taron da ya shirya, da bayar da digirin girmamawar duka ƙarya ce.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Djed Spence: Musulmin Da Ya Fara Bugawa Tawagar Ingila Wasan Ƙwallon Ƙafa A Tarihi

Next Post

Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

Related

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

6 hours ago
Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB
Manyan Labarai

Rashin Gyaran Hanya Ne Ya Haddasa Hatsarin Jirgin Ƙasan Abuja–Kaduna – NSIB

11 hours ago
Jami’an Tsaro Sun Kashe Mahara 2 A Anambra, Sun Kwato Makamai 
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kama Mutum 4,383, Sun Ceto 1,138 Daga Hannun Mahara Cikin Wata 3

15 hours ago
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kama Masu Laifi

16 hours ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Manyan Labarai

An Kama Ɗansandan Bogi A Kano

1 day ago
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Daƙile Hare-haren ISWAP, Sun Bai Wa Magidanta 10,000 Kariya A Borno

1 day ago
Next Post
Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

Ko Ƙasashen Musulmi Za Su Iya Kafa Ƙawancen Tsaro Don Tunkarar Abokan Gaba?

LABARAI MASU NASABA

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Mutane Sun Yaba Da Gina “Tsarin Xinjiang” A Turbar Zamanantarwar Kasar Sin 

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Mutane Sun Yaba Da Gina “Tsarin Xinjiang” A Turbar Zamanantarwar Kasar Sin 

September 24, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wata Mata, Sun Yi Darkuwa Da Mutum 6 A Kwara

‘Yan Bindiga Sun Kashe Ɗansanda Da Wata Mata, Sun Yi Darkuwa Da Mutum 6 A Kwara

September 24, 2025
Xinjiang A Shekaru 70: Yadda Yankin Ya Habaka Da Aikin Noma

Xinjiang A Shekaru 70: Yadda Yankin Ya Habaka Da Aikin Noma

September 24, 2025
Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna

Ma’aikatan Gwamnati 5,000 Sun Fara Rubuta Jarabawar Tabbacin Gurbin Aiki A Kaduna

September 24, 2025
Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

Li Qiang: Sin Ba Za Ta Nemi Sabon Matsayi Ko Fifiko A Yayin Tattaunawa Karkashin WTO Ba

September 24, 2025
Natasha Ta Jinjinawa ‘Yan Mazaɓarta, NLC, NBA Bayan Ta Koma Ofishinta Na Majalisa 

Natasha Ta Jinjinawa ‘Yan Mazaɓarta, NLC, NBA Bayan Ta Koma Ofishinta Na Majalisa 

September 24, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune Game Da Cika Shekaru 70 Da Kafuwar Jihar Xinjiang 

Xi Ya Halarci Nune-Nune Game Da Cika Shekaru 70 Da Kafuwar Jihar Xinjiang 

September 24, 2025
Saudiyya Ta Naɗa Sabon Mufti

Saudiyya Ta Naɗa Sabon Mufti

September 24, 2025
Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Babban Taro Kan Shawarar Samar Da Ci Gaban Duniya

Firaministan Kasar Sin Ya Halarci Babban Taro Kan Shawarar Samar Da Ci Gaban Duniya

September 24, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Kama Mutane Biyu Da Laifin Garkuwa Da Wani Yaro Ɗan Shekara 10 A Neja

September 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.