• English
  • Business News
Friday, October 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Za mu Inganta Fannin Karatun Alkur’ani – Gwamnan Jigawa

by Abubakar Sulaiman
6 hours ago
in Labarai
0
Za mu Inganta Fannin Karatun Alkur’ani – Gwamnan Jigawa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da inganta karatun Alkur’ani tare da daidaita shi da tsarin ilimin zamani.

Ya bayyana haka ne a ranar Alhamis yayin rufe gasar karatun Alkur’ani ta jihar karo na 40 da aka gudanar a zauren Sir Ahmadu Bello da ke Dutse, babban birnin jihar. Gwamnan ya bayyana ɗaliban Alkur’ani a matsayin “babbar albarka” ga jihar, yana mai jaddada cewa ilimin Alƙur’ani na taka muhimmiyar rawa wajen gyaran hali da bunƙasa rayuwa.

  • Babban Al’amari Ne A Samu Ƴar Shekara 6 Ta Haddace Qur’ani A Makarantar Raudatul Jannah – Mai Sikeli
  • ‘Yan Watanni Bayan Shigarsa Musulunci Ya Rubuta Al-Qur’ani Da Hannu A Garin Birnin Gwari

Namadi ya ce bambancin ƙuri’u tsakanin waɗanda suka lashe gasar da sauran mahalarta ya nuna ƙwarewa da ƙwazon da matasan suka nuna. Ya kuma sha alwashin cewa gwamnati za ta ci gaba da tallafa wa karatun Alƙur’ani ta hanyar hukumar tsangaya, wadda ta haɗa ilimin Alƙur’ani da tsarin ilimin boko tare da kasafin kuɗi na musamman.

Ya ƙara da cewa gwamnati za ta ɗauki nauyin ɗalibai masu ƙwarewa don ci gaba da karatu, ko dai a fannin ilimin Alƙur’ani ko kuma a fannoni na zamani irin su injiniya da likitanci. Haka kuma, ya bayyana cewa jihar ta samu damar karɓar baƙuncin gasar karatun Alƙur’ani ta ƙasa a shekarar 2026, bayan nasarar da ta samu wajen shirya gasar ƙasa da ƙasa da aka kawo daga Limamin Madinah.

Gasar ta bana ta 2025 ta haɗa da mahalarta maza da mata daga sassa daban-daban, inda aka rarraba su kan ɓangarori na karatun hizibi biyu, da goma, da talatin da kuma sittin na Alƙur’ani mai girma.

Labarai Masu Nasaba

Ko Jonathan Zai Iya Ja Da Tinubu A 2027?

PENGASSAN Ta Yi Watsi Da Tayin Dangote Na Biyan Ma’aikata Albashin Shekaru 5 Ba Tare Da Yin Aiki Ba


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: JigawaKur'aniMusabaqaQur'an
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Sanata Barau Ke Samar da Masana Don Ci Gaban Kano

Next Post

Raya Al’ada: Bikin Kalankuwa Na 2025 A Kano

Related

Yadda Na Ji Bayan Faduwa Zaben 2015 – Jonathan 
Labarai

Ko Jonathan Zai Iya Ja Da Tinubu A 2027?

35 minutes ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

PENGASSAN Ta Yi Watsi Da Tayin Dangote Na Biyan Ma’aikata Albashin Shekaru 5 Ba Tare Da Yin Aiki Ba

1 hour ago
NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja
Manyan Labarai

NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja

1 hour ago
NDLEA Ta Kama Kilo 588 Na Miyagun Ƙwayoyi, Ta Ƙona Hekta 6 Na Gonakin Wiwi A Adamawa
Labarai

NDLEA Ta Kama Kilo 588 Na Miyagun Ƙwayoyi, Ta Ƙona Hekta 6 Na Gonakin Wiwi A Adamawa

2 hours ago
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku
Labarai

‘Yan Nijeriya Na Karbar Sakamakonsu Da Hannun Hagu A Wajen Tinubu – Atiku

5 hours ago
Yadda Sanata Barau Ke Samar da Masana Don Ci Gaban Kano
Rahotonni

Yadda Sanata Barau Ke Samar da Masana Don Ci Gaban Kano

6 hours ago
Next Post
Raya Al’ada: Bikin Kalankuwa Na 2025 A Kano

Raya Al'ada: Bikin Kalankuwa Na 2025 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Yadda Na Ji Bayan Faduwa Zaben 2015 – Jonathan 

Ko Jonathan Zai Iya Ja Da Tinubu A 2027?

October 3, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

PENGASSAN Ta Yi Watsi Da Tayin Dangote Na Biyan Ma’aikata Albashin Shekaru 5 Ba Tare Da Yin Aiki Ba

October 3, 2025
NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja

NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja

October 3, 2025
Goron Sallah

GORON JUMA’A

October 3, 2025
NDLEA Ta Kama Kilo 588 Na Miyagun Ƙwayoyi, Ta Ƙona Hekta 6 Na Gonakin Wiwi A Adamawa

NDLEA Ta Kama Kilo 588 Na Miyagun Ƙwayoyi, Ta Ƙona Hekta 6 Na Gonakin Wiwi A Adamawa

October 3, 2025
Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taba Yi

Annabi (SAW) Shi Ne Mai Girman Duk Wani Mai Girma Da Allah Ya Taba Yi

October 3, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

‘Yan Nijeriya Na Karbar Sakamakonsu Da Hannun Hagu A Wajen Tinubu – Atiku

October 3, 2025
Raya Al’ada: Bikin Kalankuwa Na 2025 A Kano

Raya Al’ada: Bikin Kalankuwa Na 2025 A Kano

October 3, 2025
Za mu Inganta Fannin Karatun Alkur’ani – Gwamnan Jigawa

Za mu Inganta Fannin Karatun Alkur’ani – Gwamnan Jigawa

October 3, 2025
Yadda Sanata Barau Ke Samar da Masana Don Ci Gaban Kano

Yadda Sanata Barau Ke Samar da Masana Don Ci Gaban Kano

October 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.