• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

by CGTN Hausa and Sulaiman
21 hours ago
Taiwan

A gun zama na 18 na zaunannen kwamitin majalisar wakilan jama’ar kasar Sin karo na 14, an jefa kuri’u a yau Jumma’a 24 ga wannan wata tare da zartas da kudurin kebe ranar 25 ga watan Oktoba a matsayin ranar tunawa da kawo karshen mulkin mallakar Japan a yankin Taiwan, don haka an sanya ranar bisa dokoki da kuma gudanar da bukukuwa ta hanyoyi daban daban don tunawa da ranar.

 

Kudurin ya yi nuni da cewa, kawo karshen mulkin mallakar Japan a yankin Taiwan, muhimmiyar nasara ce da kasar Sin ta samu yayin yakin yaki da maharan Japan, kana muhimmiyar alama ce da gwamnatin kasar Sin ta mayar da ikon mallakar kasa a yankin Taiwan, da kuma shaida cewa, yankin Taiwan yanki ne na kasar Sin bisa tarihi da dokoki, kana ranar ta zama rana mai alfahari ga jama’ar gabobi biyu na mashigin tekun Taiwan da ma dukkan jama’ar kasar Sin baki daya.

 

Darektan kwamitin kula da ayyukan tsarin dokoki na zaunannen kwamitin majalisar wakilan jama’ar kasar Sin Shen Chunyao ya yi bayani game da kudurin cewa, a ranar 25 ga watan Oktoba na shekarar 1945, an gudanar da bikin mika ikon mallakar yankin Taiwan ga kasar Sin, tun daga wannan lokaci, an dawo da ikon mallakar yankin Taiwan da tsibiran Penghu ga kasar Sin. Kafa ranar tunawa da kawo karshen mulkin mallakar Japan a yankin Taiwan da dawo ikon mallakar yankin a kasar Sin, ya shaida cewa yankin Taiwan yanki ne na kasar Sin a tarihi, da jaddada cewa, ya kamata kasa da kasa su tsaya tsayin daka kan ka’idar Sin daya tak a duniya, da kuma sa kaimi ga jama’ar kasar Sin wajen yin kokarin samun dinkuwar dukkan yankunan kasa da farfado da al’ummar kasar da kuma hadin kan kasar baki daya. (Zainab Zhang)

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

October 24, 2025
Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa
Daga Birnin Sin

Sin Ta Saka Burikan Da Za Ta Cika A Shekaru 5 Masu Zuwa

October 24, 2025
Next Post
Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma'adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

LABARAI MASU NASABA

Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

Gwarzon Mai Koyar Da Wasanni Na Shekarar 2025 Justine Madugu

October 25, 2025
An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

An Kaddamar Da Nuna Muhimman Shirye-shiryen CMG A Membobin APEC

October 25, 2025
Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

Zuwan Tsoffin ’Yan Wasan Barcelona Abuja Ya Nuna Ana Samun Zaman Lafiya A Nijeriya – Matawalle

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Ma’aikacin Lafiya Na Shekarar 2025 Dakta Seidu Adebayo Bello

October 25, 2025
Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

Gwarzon Kamfanin Fasahar Kuɗaɗe Na Shekarar 2025, Opay Nigeria

October 25, 2025

Gwarzon Kamfanin Samar Da Kaya Na Shekarar 2025, Kamfanin Nestlé Pure Life

October 25, 2025
Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

Mata Ne Ginshikin Ci-Gaban Al’umma – Gimbiyar Dange

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Mawaƙin Shekarar 2025, Skales

October 25, 2025
Jami’ar ABU Ta Ƙaryata Zargin Ƙera Makamin Nukiliya A Asirce

Jami’ar ABU Ta Ƙaryata Zargin Ƙera Makamin Nukiliya A Asirce

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Hukumar Kare Ƴancin Masu Amfani Da Kaya (FCCPC): Tabbatar Da Adalci A Kasuwa

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.