ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tattalin Arzikin Sin Ya Gudana Bisa Daidaito Tare Da Samun Ci Gaba Da Juriya

by CGTN Hausa and Sulaiman
2 weeks ago
Sin

Alkaluman kididdiga da mahukuntan kasar Sin suka fitar a jiya Litinin, sun nuna yadda jimillar cinikayyar hajojin shige da fice na kasar ta karu da kaso 3.6 bisa dari cikin watanni 11 na farkon shekarar bana, daidai da karuwar kudin kasar har yuan tiriliyan 41.21, wato kusan dalar Amurka tiriliyan 5.82.

Kazalika a watan Nuwamba kadai, alkaluman adadin hajojin shige da fice na Sin sun daga da kaso 4.1 bisa dari a mizanin shekara zuwa kudin kasar yuan tiriliyan 3.9.

Tun daga farkon bana, sakamakon yanayin kasa da kasa mai sarkakiya da sauye-sauye, ya sa kasar Sin ta aiwatar da manufofi masu nagarta bisa manyan tsare-tsare, ta yadda tattalin arzikin kasar ya gudana bisa daidaito ba tare da tangarda ba.

ADVERTISEMENT

Kafofin yada labaru na kasa da kasa sun yaba da yadda tattalin arzikin kasar Sin ya gudana ba tare da matsala ba, duk da yanayin duniya mai sarkakiya da sauye-sauye. Yadda cinikayyar waje ta Sin ta karu cikin watanni 11 na bana, ya nuna kwazon kasar Sin na raya tattalin arzikinta bisa daidaito da juriya, inda kuma kasar ta samu ci gaba.

Ana dab da kammala shirin raya kasa na shekaru biyar-biyar karo na 14 cikin nasara. Haka kuma za a fara shirin na 15. A jiya Litinin hukumar siyasa ta kwamitin kolin JKS ta shirya wani taro, inda aka yi nazari kan yadda za a bunkasa tattalin arzikin kasar Sin a shekarar 2026, a kokarin kaddamar da shirin na 15 ba tare da matsala ba. A yau Talata kuma, kasar Sin za ta tattauna da wasu hukumomin kasa da kasa guda 10 masu nasaba da tattalin arziki, dangane da shugabancin duniya, da raya duniya tare.

LABARAI MASU NASABA

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

Kasashen duniya na jiran damammakin da kasar Sin za ta samar musu, da kuma fatan yin hadin gwiwa da Sin domin samun nasara tare. Kamar yadda babban sakataren kungiyar kasuwanci ta Masar da Sin Diaa Helmy ya bayyana, yana mai cewa yadda kasar Sin take kiyaye bude kofa ga kasashen waje, ya samar da karin babban kuzari ga wadatar duniya. (Tasallah Yuan)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow
Daga Birnin Sin

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025
An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
Nijar

Bayan Tsare Jami'an Sojin Nijeriya A Burkina Faso, Nijar Ta Sanya Tsauraran Bincike Kan Kayayyakin Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.