• English
  • Business News
Friday, November 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa 3, Sun Ceto Wani Yaro Dan Wata 13 A Edo

by Khalid Idris Doya
3 years ago
Yansanda

Rundunar ‘yansandan jihar Edo sun samu nasarar kashe uku daga cikin gungun mutum shida na ‘yan garkuwa da mutane, wadanda suka sace wani yaro dan wata 13 a yankin Achigbor da ke kan layin Benin zuwa Auchi a karamar hukumar Uhunmwonde da ke jihar.

A wata sanarwar manema labarai da mataimakiyar jami’in watsa labarai na hukumar ASP Jennifer Iwegbu ta fitar a ranar Laraba, ta ce, mahaifiyar yaron Elizabeth Ojo ce ta tsegunta musu batun garkuwa da yaron nata inda suka tunkarar masu garkuwa hadi da ceto yaron a galabaice.

  • ‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Uwa Da Danta A Kwara

Ta ce, wannan matakin na daga cikin kokarin rundunar na dakile aniyar bata-gari a fadin jihar ne.

“Lamarin ya faru ne a ranar Talata, cikin gaggawa rundunarmu ta hada kan jami’ai suka je inda abun ya faru. Zuwan Jami’anmu wurin ke da wuya muka tarar an yi kaca-kaca da wurin. Ita Ojo ya shaida mana cewa wasu ne dauke da makamai suka lalata mata kadarori tare da yin garkuwa da danta dan watanni 13 inda suka gudu da shi cikin daji.

“Ba tare da wata-wata ba, ‘yansandan suka kutsa kai cikin dajin da nufin ceto yaron. Masu garkuwan suna jin isowar ‘yansandan suka bude musu wuta. A artabun da suka yi da ‘yansanda, uku daga cikin shida na masu garkuwan sun tafi lahira bayan da ‘yansanda suka sha karfinsu. Sauran ukun sun gudu cikin daji amma ana cigaba da bincikosu.’

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Sanarwar ta an ceto yaron tare da mika shi ga mahaifiyarsa, Kuma sun kwato bindiga da adda daga wajen masu garkuwan a lokacin da suka tunkaresu.

Ta kara da cewa, kwamishinan’yan sandan jihar CP Abutu Yaro, ya jinjina wa kokarin jami’ansa na Kai daukin gaggawa, ya nemi al’ummar jihar Edo da su cigaba da baiwa ‘yansandan hadin kai da basu bayanan abubuwan da suke faruwa domin daukan matakan da suka dace.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 
Manyan Labarai

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya
Labarai

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Next Post
Wang Yang Ya Gana Da Manyan Kusoshin Majalisun Dokokin Mozambique Da Burundi

Wang Yang Ya Gana Da Manyan Kusoshin Majalisun Dokokin Mozambique Da Burundi

LABARAI MASU NASABA

An Yi Taron Kaddamar Da Tsarin Kawancen Kafafen Watsa Labarun Kasashe Masu Tasowa Da Dandalin Yada Labarai Na Bidiyo Karo Na 13 A Xi’an

An Yi Taron Kaddamar Da Tsarin Kawancen Kafafen Watsa Labarun Kasashe Masu Tasowa Da Dandalin Yada Labarai Na Bidiyo Karo Na 13 A Xi’an

November 6, 2025
CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

CMG Ya Kaddamar Da Wasu Tashoshin Talabijin Uku A Dandalin FAST

November 6, 2025
Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

Baje Kolin CIIE Ya Bayar Da Tabbaci Ga Duniya

November 6, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

Gwamnatin Tarayya Ta Amince da Gina Sabbin Gidaje Ga Alƙalai, Da Samar Da Ruwa A  FCT

November 6, 2025
Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

Manufofin Sin Na Yaki Da Sauyin Yanayi: Gani Ya Kori Ji

November 6, 2025
Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

Shugaba Xi Ya Jaddada Bukatar Gina Ingantaccen Yankin Ciniki Cikin ’Yanci Na Tashar Ruwa Ta Hainan

November 6, 2025
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya 

November 6, 2025
A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu

November 6, 2025
Gwamnatin tarayya

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

November 6, 2025
Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari

November 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.