• English
  • Business News
Tuesday, July 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Kashe ‘Yan Bindiga 2, Sun Ceto Uwa Da Danta A Kwara

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Ango Da Wasu Mutum Shida Sun Mutu A Inugu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

‘Yansandan Jihar Kwara sun kashe wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a yayin wata arangama da suka yi a garin Shao da ke karamar hukumar Moro a jihar.

‘Yansandan sun kuma ceto wasu mutane biyu da aka kashe, Afusat Lawal da danta, Taofik Lawal, wadanda masu garkuwa da mutanen suka yi garkuwa da su a ranar Talata.

  • Nijeriya Ba Za Ta Bunkasa Ba Sai Da Ingantacciyar Wutar Lantarki – Tambuwal 
  • ‘Yansanda A Ebonyi Sun Damke Wasu Masoya Da Suka Sayar Da Jaririnsu A Kan Kudi N500,000

LEADERSHIP ta tattaro cewa ‘yansanda ne suka gudanar da aikin ceton tare da wasu ‘yan banga da mafarauta a yankin Shao.

Kakakin rundunar ‘yansandan Jihar Kwara, Okasanmi Ajayi, a ranar Laraba ya tabbatar da kashe masu garkuwar tare da ceto mutane biyu.

Ajayi ya ce, “A ranar 13/9/22 da misalin karfe 23:20 na dare an yi garkuwa da wata Afusat Lawal da danta, Taofeek Lawal.

Labarai Masu Nasaba

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari

“Rundunar ‘yansandan Jihar Kwara na son sanar da jama’a cewa, an ceto wadanda lamarin ya rutsa da su ne bayan wani gagarumin aikin bincike da ceto da ‘yan banga da mafarauta suka yi.

“An kama wasu masu garkuwa da mutane ne a cikin daji a lokacin da suke raba kudin fansa da aka karba daga iyalan wadanda lamarin ya rutsa da su, inda nan take suka bude wuta kan jami’an tsaro, yayin da aka yi musayar wuta da su, an cafke biyu daga cikin masu garkuwa da mutanen da suka samu raunuka a harbin bindiga a yayin ganawar. Kuma an kai su Asibitin Koyarwa na Jami’ar Ilorin (UITH), inda aka tabbatar da mutuwarsu.

“Saboda haka, an ajiye gawarwakinsu a dakin ajiyar gawa na asibitin domin a tantance gawarwakinsu.

“Abubuwan da aka kwato daga hannun masu garkuwa da mutanen sun hada da mota kirar Honda Accord Saloon daya dauke da lamba LAGOS GJ 52 LSR da bindiga daya da kuma kudi da ba a tantance adadinsu ba.

Ya ce ana ci gaba da kokarin ganin an kama wasu da suka gudu domin gurfanar da su gaban kuliya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'YansandaDaGarkuwa Da MutaneKwaraUwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Nijeriya Ba Za Ta Bunkasa Ba Sai Da Ingantacciyar Wutar Lantarki – Tambuwal 

Next Post

Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Ayarin Motocin Sanata Ifeanyi Ubah

Related

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura
Manyan Labarai

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

7 hours ago
Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari
Da É—umi-É—uminsa

Da ÆŠumi-ÆŠumi: Shettima Ya Isa Katsina Da Gawar Buhari

8 hours ago
Tinubu Ya Isa Katsina Don Tarbar Gawar Buhari
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Katsina Don Tarbar Gawar Buhari

8 hours ago
Buhari Na Cikin Ƙoshin Lafiya Kwana Ɗaya Kafin Rasuwarsa – Mamman Daura
Manyan Labarai

Buhari Na Cikin Ƙoshin Lafiya Kwana Ɗaya Kafin Rasuwarsa – Mamman Daura

8 hours ago
Buhari Da Ya Daɗe Da Rasuwa Idan A Asibitocin Nijeriya Ake Duba Shi – Adesina
Manyan Labarai

Buhari Da Ya Daɗe Da Rasuwa Idan A Asibitocin Nijeriya Ake Duba Shi – Adesina

9 hours ago
HOTUNA: An Tsaurara Tsaro A Gidan Buhari Da Ke Daura
Hotuna

HOTUNA: An Tsaurara Tsaro A Gidan Buhari Da Ke Daura

11 hours ago
Next Post
Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Ayarin Motocin Sanata Ifeanyi Ubah

Buhari Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Ayarin Motocin Sanata Ifeanyi Ubah

LABARAI MASU NASABA

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

Xi Ya Gana Da Shugabannin Tawagogin Kasa Da Kasa Masu Halartar Taron SCO

July 15, 2025
An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

An Gudanar Da Taro Game Da Sana’ar Sarrafa Sinadarai Na Kasa Da Kasa Karo Na 12 A Beijing

July 15, 2025
Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

Yawan Karuwar GDPn Sin A Rabin Farkon Bana Ya Kai 5.3%

July 15, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 20, Sun Ƙona Gidaje A Ƙauyukan Filato

July 15, 2025
Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

Shugaba Xi Ya Gabatar Da Jawabi Ga Taron Koli Game Da Aikin Raya Birane 

July 15, 2025
Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

Ƴansanda Sun Cafke Mutane Biyu Bisa Zargin Kashe Ɗan Ƙasar China

July 15, 2025
Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

Taron Matasan Sin Da Afrika Kan Tsaro Zai Kirkiro Wata Sabuwar Mahanga Ta Magance Matsalolin Tsaro

July 15, 2025
Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

Girman Kai Da Son Zuciya Ba Za Su Sa A Amince Ko Ba Da Hadin Kai Ba

July 15, 2025
Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

Bayan Shekaru 6 A Hannun Boko Haram, Wasu Yara Biyu Sun Kuɓuta

July 15, 2025
Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

Mai Gaskiya Ya Koma Gida: Za A Yi Jana’izar Buhari A Daura

July 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.