• English
  • Business News
Wednesday, September 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Tarayya Za Ta Kula Da Lafiyar ‘Yan Nijeriya Milyan 83 Kyauta

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Labarai
0
Gwamnatin Tarayya Za Ta Kula Da Lafiyar ‘Yan Nijeriya Milyan 83 Kyauta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin tarayya ta shirya tsaf dangane da al’amarin kula da lafiyar ‘yan Nijeriya milyan 83 kyauta da ke cikin wadanda ya kamata a taimakawa.

Janar Manaja na hukumar kula da inshorar lafiya ta kasa shiyyar Ilorin Mista Adelaja Abereoran, shi ne wanda ya bayyana hakan lokacin da yake ganawa da Jaridar LEADERSHIP a Ilorin, babban birnin Jihar Kwara.

  • Hadin Kan Sin Da Argentina Ya Zamo Abun Misali Ga Kasashe Maso Tasowa
  • Ranar Samun ‘Yancin Kai: Buhari Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi Ranar Asabar

Abereoro yana kulawa ne da Jihohin Kwara, Kogi, da kuma Neja.

Ya ce gwamnatin tarayyar ta dauki matakin ne domin lurar data yi yawancin mutane ba su iya daukar nauyin kulawa da lafiyarsu, kamar yadda ya kamata.

Ya ci gaba da bayanin cewa akwai wani tsarin na wata dokar da aka yi ma kwaskwarima “ da ta bada dama ta kafa hukumar kula da inshorar lafiya bautar kasa, domin a samu damar kulawa da ‘yan Nijeriya milyan 83,wadanda suke da bukatar haka amma ba za su iya ba kamar yadda Abareoro ya bayyana”.

Labarai Masu Nasaba

An Ɗauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

Gwamnatin Kaduna Ta Umarci Makarantu Masu Zaman Kansu Da Su Nemi Amincewarta Kafin Ƙara Kuɗi

Ya yi kira da gwamnatocin Jihohi da su taimakawa kokarin da gwamnatin tarayya take yi na wajen kafa ita hukumomin inshorar lafiya, domin tallafawa mutane da yawa samun damar yadda za a kula da lafiyarsu kamar yadda ya dace a Jihohi.

Ya kara jaddada cewa Nijeriya ba zata iya cimma hakan ba,ba tare da taimakon Jihohi ba da sauarn masu ruwa da tsaki a bangaren daya shafi lafiya.

Abereoro ya yi kira da ‘yan majalisun tarayya su sa tsarin samar da inshorar lafiya a cikin ayyukan mazabunsu, domin kamar yadda ya ce hakan zai taimaka matuka.

Bugu da kari an kara inganta ayyukan hukumar don su tafai kafada-kafada da kamar yadda ake yi a kasashen duniya,yanzu kuma a karkashin tsarin za a dub duk irin matsalar kula da lafiyar da mutane suke fama da ita.

Daga karshe duk dai a karkashin sabon tsarin dokar, masu yi ma kasa hidima suma suna daga cikin wadanda za su amfani da inshorar kula da lafiya,duk daga ranar da suka iso wurin da aka tura su.

Wannan kuma har zuwa ranar da za su kammala aikin bautar kasa,wannan ya hada da mata da suke cikin aikin yi ma kasa hidima wadanda suka samu Juna Biyu cikin shekarar da suke yin aikin yi kasa hidima.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Daukar NauyiGwamnatin TarayyaInshoraLafiya
ShareTweetSendShare
Previous Post

Cikar Nijeriya Shekara 62: Matsalar Tsaro Ta Inganta A Mulkin Buhari – Lai Mohammed

Next Post

Kudin Wasu Kasashe 5 Da Suka Fi Dala Da Euro Daraja A Duniya

Related

An Ɗauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya
Manyan Labarai

An Ɗauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

1 hour ago
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna
Labarai

Gwamnatin Kaduna Ta Umarci Makarantu Masu Zaman Kansu Da Su Nemi Amincewarta Kafin Ƙara Kuɗi

3 hours ago
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
Labarai

Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Yaya Da Ƙannuwa Da Wasu A Zaria

4 hours ago
Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027
Manyan Labarai

Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

6 hours ago
Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano
Labarai

Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

7 hours ago
majalisar kasa
Manyan Labarai

Majalisa Ta Bai Wa Minista Sa’o’i 48 Ya Bayyana A Gabanta Kan Hatsarin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna

9 hours ago
Next Post
Kudin Wasu Kasashe 5 Da Suka Fi Dala Da Euro Daraja A Duniya

Kudin Wasu Kasashe 5 Da Suka Fi Dala Da Euro Daraja A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao

Sin Za Ta Kafa Yankin Kare Muhallin Halittu Na Huangyan Dao

September 10, 2025
An Ɗauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

An Ɗauke Wuta Sakamakon Lalacewar Babbar Tashar Lantarkin Nijeriya

September 10, 2025
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamnatin Kaduna Ta Umarci Makarantu Masu Zaman Kansu Da Su Nemi Amincewarta Kafin Ƙara Kuɗi

September 10, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15

Yadda Ambaliyar Ruwa Ta Tafi Da Yaya Da Ƙannuwa Da Wasu A Zaria

September 10, 2025
Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

Kwankwaso Ya Gana Da Shugabannin NNPP A Kuros Ribas Don Tunkarar Zaɓen 2027

September 10, 2025
Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

Akwai Tara Mai Tsauri Ga Duk Wanda Ya Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba – Gwamnatin Kano

September 10, 2025
majalisar kasa

Majalisa Ta Bai Wa Minista Sa’o’i 48 Ya Bayyana A Gabanta Kan Hatsarin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna

September 10, 2025
Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

Kasar Sin Ta Zama Dandalin Karfafa Cudanya Da Cinikayya Tsakanin Kasa Da Kasa

September 9, 2025
IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

IATF 2025: Zamfara A Shirye Ta Ke Wajen Maraba Da Masu Zuba Jari – Gwamna Lawal 

September 9, 2025
An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

An Kai Jirgin Ceto Na Farko Na Kasar Sin Yankin Tsakiyar Kasar

September 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.