• English
  • Business News
Wednesday, August 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Samar Da Ingantattun Bayanan Kidaya Sirri Ne Na Kyakkyawan Ci Gaba – Ganduje

by Mustapha Ibrahim
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Samar Da Ingantattun Bayanan Kidaya Sirri Ne Na Kyakkyawan Ci Gaba – Ganduje
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje yace samar da cikakkun bayanan kididdigar Jama’a, wata dama ce ta samar da ci gaba, sannan kuma duk wat aGwamnati mai kyakkyawan hange samun nasara, ya zama wajibi ta san adadin al’ummar da ke bukatar ababan more rayuwa akowa ne bangare, kamar haske nwutar lantarki, ruwan sha, gidaje, harkar Lafiya da Ilimi.

Kamar yadda Daraktan yada labaran Ofishin Mataimakin Gwamnan Hassan Musa Fagge ya Shaida wa LEADERSHIP Hausa.

  • Bukatar ‘Yan Siyasa Su San Kalaman Da Za Su Furta Lokacin Kamfen
  • 2023: Ana Rububin Kujerar Ahmed Lawan Bayan Soke Takararsa

“Kidaya wani gimshiki ne na gina wa tare da samar da zorewar ci gaba” In ji shi Gwamnan wanda mataimakinsa kuma dan takarar Gwamna na Jam’iyyar APC Dakta Nasiru Yusif Gawuna ya wakilta, Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da yake gabatar da jawabi a wurin taron masu ruwa da tsaki kan shirin Kidayar Shekara ta 2023 da kuma Kidayar Gidaje mai taken “Kidayar Shekara ta 2023- Tabbatar da shigar da Jama’a cikinta” wanda aka gudanar a babban dakin taro na Coronation da ke Fadar Gwamnatin Jihar Kano.

“Dukkanin al’umma wakilai ne kuma wadanda zasu amfana da wannan mataki ne, saboda haka ilimin shirin Kidaya ta Kasata fuskar fadin Kasa, kasafi da fannonin tsumi da tanadi duk ana bukatarsu wajen tsare tsaren gudanar da Kidaya wanda hakan wani tubali ne na aiwatar da harkokin Gwamnati.”

“Mun Gamsu kwarai da samarda kayan aikin irin na zamani wanda Hukumar Kidayar ta samar domin tabbatar gudanar da kidayar ta hanyar zamani a Nijeriya wanda hakan zai tabbatar da samun ingantattun bayanai.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

“Ya ci gaba cewa, Gwamnatinmu na bukatar sabbin kunshin bayanai wanda zai tabbatar da aiwatar da sabunta dokokin kidayar domin dorewar ci gaba da sauran tsare tsaren Gwamnati ga kowane bangare na al’umma.

A cewarsa, Jhar Kano muna minta da cewar Hukumar kidayar na da karfi kuma a shirye take wajen tabbatarwa da Kasar nan Ingantacciyar Kidaya wadda kowazai gamsu da ita a Shekara ta 2023.

Gwamnan ya tabbatar da samun goyon bayan Gwamnati tare da Jajircewa domin tabbatar da nasarar gudanar da kidayar domin amfanin al’umma baki daya.

Kwamishinan Hukumar kidayar na Kasa reshen Jihar Kano Dakta Isma’ila Lawal Sulaiman ya bayyana cewa babbar nasarar da ake fatan samu kan kidayar shi ne gudanar da Ingantacciyar kidaya kuma karbabbaya wanda zata sake fasali tare da kai wa ga ingantaccen Matsayi kamar na kasaahen duniya, don haka akwai bukatar shigowar dukkanin masu ruwa da tsaki domin samun kyakkyawan sakamakon bayanai wanda zasu gamsar da matakin da ake bukata.

Cikin wadanda Suka halarci taron akwai ‘yan Majalisar zartarwar Jihar Kano, Sarakunan Gargajiya, kungiyoyin Mata da matasa, abokan mu’amala da kungiyoyi masu zaman kansu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Abubuwan More RayuwaGandujeJin Dadin Al'ummakanoKidayaWutar Lantarki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bai Wa Hukumomin Alhazai Na Jihohi ‘Yanci Zai Taimaka Wajen Inganta Aikin Hajji – Barista Abdullahi

Next Post

Bai Kamata A Maida Iraki Fagen Takarar Siyasa Tsakanin Bangarori Daban-daban Ba -In Ji Kasar Sin

Related

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya
Manyan Labarai

Tinubu Ya Taya Nafisa, Rukayya, Hadiza Murnar Samun Nasarar Zama Gwanaye A Gasar Turanci Ta Duniya

6 hours ago
Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno
Manyan Labarai

Sojoji Sun Kama Mai Yi Wa Boko Haram Safarar Man Fetur A Borno

13 hours ago
Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82
Manyan Labarai

Matar Marigayi MKO Abiola, Ta Rasu Tana Da Shekaru 82

14 hours ago
Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano
Da ɗumi-ɗuminsa

Kwamishinan Sufuri Ya Yi Murabus Kan Belin Wani Da Ake Zargi Da Laifin Safarar Kwaya A Kano

23 hours ago
Remi Tinubu Ta Bada Gudunmawar Naira Biliyan 1 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwan Neja Ta Shafa
Manyan Labarai

Remi Tinubu Ta Bada Gudunmawar Naira Biliyan 1 Ga Wadanda Ambaliyar Ruwan Neja Ta Shafa

1 day ago
Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32
Manyan Labarai

Shugaban ‘Yan Bindiga A Zamfara, Bello Turji, Ya Ajiye Makamai, Ya Saki Mutane 32

1 day ago
Next Post
Bai Kamata A Maida Iraki Fagen Takarar Siyasa Tsakanin Bangarori Daban-daban Ba -In Ji Kasar Sin

Bai Kamata A Maida Iraki Fagen Takarar Siyasa Tsakanin Bangarori Daban-daban Ba -In Ji Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Adawa Da Ziyarar Boris Johnson A Taiwan

August 6, 2025
Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

Yanzu-yanzu: WAEC Ta Rufe Shafin Duba Jarabawar WASSCE 2025

August 6, 2025
Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

Hukumar Kwastam Ta Kama Tankar Mai Dauke Da Buhunan Shinkafa A Kaduna

August 6, 2025
Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

Yadda Nijeriya Za Ta Ci Gajiyar Fara Yada Shirye-shiryenta Na Rediyo Da Sinanci

August 6, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Bayar Da Umarnin Bayar Da Kiwon Lafiya Kyauta Ga ‘Yan Fansho Masu Karamin Karfi 

August 6, 2025
Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

Za A Watsa Shirin Talabijin Don Bayyana Tunanin Al’adu Na Xi Jinping

August 6, 2025
Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

Rundunar NSCDC Ta Kama Wani Da Ake Zargi Da Hada-hadar Miyagun Kwayoyi A Kano

August 6, 2025
Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

August 6, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

“Ku Yi Murabus Idan Baza Ku Iya Rike Amanar Jama’a ba” – Gargadin Gwamna Abba Ga Kwamishinoninsa

August 6, 2025
Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

Sin Ya Yi Kira Ga Isra’ila Da Ta Dakatar Da Aiwatar Da Mataki Mai Hadari A Zirin Gaza

August 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.