ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Samar Da Ingantattun Bayanan Kidaya Sirri Ne Na Kyakkyawan Ci Gaba – Ganduje

by Mustapha Ibrahim
4 years ago
Kidaya

Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje yace samar da cikakkun bayanan kididdigar Jama’a, wata dama ce ta samar da ci gaba, sannan kuma duk wat aGwamnati mai kyakkyawan hange samun nasara, ya zama wajibi ta san adadin al’ummar da ke bukatar ababan more rayuwa akowa ne bangare, kamar haske nwutar lantarki, ruwan sha, gidaje, harkar Lafiya da Ilimi.

Kamar yadda Daraktan yada labaran Ofishin Mataimakin Gwamnan Hassan Musa Fagge ya Shaida wa LEADERSHIP Hausa.

  • Bukatar ‘Yan Siyasa Su San Kalaman Da Za Su Furta Lokacin Kamfen
  • 2023: Ana Rububin Kujerar Ahmed Lawan Bayan Soke Takararsa

“Kidaya wani gimshiki ne na gina wa tare da samar da zorewar ci gaba” In ji shi Gwamnan wanda mataimakinsa kuma dan takarar Gwamna na Jam’iyyar APC Dakta Nasiru Yusif Gawuna ya wakilta, Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da yake gabatar da jawabi a wurin taron masu ruwa da tsaki kan shirin Kidayar Shekara ta 2023 da kuma Kidayar Gidaje mai taken “Kidayar Shekara ta 2023- Tabbatar da shigar da Jama’a cikinta” wanda aka gudanar a babban dakin taro na Coronation da ke Fadar Gwamnatin Jihar Kano.

ADVERTISEMENT

“Dukkanin al’umma wakilai ne kuma wadanda zasu amfana da wannan mataki ne, saboda haka ilimin shirin Kidaya ta Kasata fuskar fadin Kasa, kasafi da fannonin tsumi da tanadi duk ana bukatarsu wajen tsare tsaren gudanar da Kidaya wanda hakan wani tubali ne na aiwatar da harkokin Gwamnati.”

“Mun Gamsu kwarai da samarda kayan aikin irin na zamani wanda Hukumar Kidayar ta samar domin tabbatar gudanar da kidayar ta hanyar zamani a Nijeriya wanda hakan zai tabbatar da samun ingantattun bayanai.

LABARAI MASU NASABA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

“Ya ci gaba cewa, Gwamnatinmu na bukatar sabbin kunshin bayanai wanda zai tabbatar da aiwatar da sabunta dokokin kidayar domin dorewar ci gaba da sauran tsare tsaren Gwamnati ga kowane bangare na al’umma.

A cewarsa, Jhar Kano muna minta da cewar Hukumar kidayar na da karfi kuma a shirye take wajen tabbatarwa da Kasar nan Ingantacciyar Kidaya wadda kowazai gamsu da ita a Shekara ta 2023.

Gwamnan ya tabbatar da samun goyon bayan Gwamnati tare da Jajircewa domin tabbatar da nasarar gudanar da kidayar domin amfanin al’umma baki daya.

Kwamishinan Hukumar kidayar na Kasa reshen Jihar Kano Dakta Isma’ila Lawal Sulaiman ya bayyana cewa babbar nasarar da ake fatan samu kan kidayar shi ne gudanar da Ingantacciyar kidaya kuma karbabbaya wanda zata sake fasali tare da kai wa ga ingantaccen Matsayi kamar na kasaahen duniya, don haka akwai bukatar shigowar dukkanin masu ruwa da tsaki domin samun kyakkyawan sakamakon bayanai wanda zasu gamsar da matakin da ake bukata.

Cikin wadanda Suka halarci taron akwai ‘yan Majalisar zartarwar Jihar Kano, Sarakunan Gargajiya, kungiyoyin Mata da matasa, abokan mu’amala da kungiyoyi masu zaman kansu.

Kidaya
Mustapha Ibrahim
+ postsBio
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    Ma’aikatar REMASAB Ta Ƙaddamar Da Shirin Aikin Mai Da Shara Taki A Kano
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    Cire Alamar PDP A Zaben Jihohi Biyu Ta Sa Sardauna Ya Nemo Wa Mabiyansa Mafita —Farfesa Sule Yau
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    An Ƙirƙiro Da Shirin ‘Kano First’ Ne Don Sanya Wa Kanawa Kishin Jiharsu —Bala Gwagwarwa
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    Idan Gwamna Abba Ya Ziyarci Kwalejin Bebeji Matsalarmu Za Ta Zo Ƙarshe – HOD Habib

MASU ALAKA

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro
Manyan Labarai

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya
Manyan Labarai

Gwamnatin Zamfara Ta Shirya Tallafa Wa Mata Da Masu Ƙaramin Ƙarfi Fiye Da Miliyan Ɗaya

June 3, 2026
Next Post
Bai Kamata A Maida Iraki Fagen Takarar Siyasa Tsakanin Bangarori Daban-daban Ba -In Ji Kasar Sin

Bai Kamata A Maida Iraki Fagen Takarar Siyasa Tsakanin Bangarori Daban-daban Ba -In Ji Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026
Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

Tambuwal Ya Jajanta Wa Waɗanda Harin ’Yan Bindiga Ya Shafa A Sokoto, Ya Nemi A Ƙara Tsaro

June 3, 2026
Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

Gwamnatin Beijing Ta Amince Da Kafa Cibiyar Kirkire-Kirkiren Fasahar Lissafi Mai Nasaba Da Sararin Samaniya

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.