ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, July 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Samar Da Ingantattun Bayanan Kidaya Sirri Ne Na Kyakkyawan Ci Gaba – Ganduje

by Mustapha Ibrahim
4 years ago
Kidaya

Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje yace samar da cikakkun bayanan kididdigar Jama’a, wata dama ce ta samar da ci gaba, sannan kuma duk wat aGwamnati mai kyakkyawan hange samun nasara, ya zama wajibi ta san adadin al’ummar da ke bukatar ababan more rayuwa akowa ne bangare, kamar haske nwutar lantarki, ruwan sha, gidaje, harkar Lafiya da Ilimi.

Kamar yadda Daraktan yada labaran Ofishin Mataimakin Gwamnan Hassan Musa Fagge ya Shaida wa LEADERSHIP Hausa.

  • Bukatar ‘Yan Siyasa Su San Kalaman Da Za Su Furta Lokacin Kamfen
  • 2023: Ana Rububin Kujerar Ahmed Lawan Bayan Soke Takararsa

“Kidaya wani gimshiki ne na gina wa tare da samar da zorewar ci gaba” In ji shi Gwamnan wanda mataimakinsa kuma dan takarar Gwamna na Jam’iyyar APC Dakta Nasiru Yusif Gawuna ya wakilta, Gwamnan ya bayyana haka ne a lokacin da yake gabatar da jawabi a wurin taron masu ruwa da tsaki kan shirin Kidayar Shekara ta 2023 da kuma Kidayar Gidaje mai taken “Kidayar Shekara ta 2023- Tabbatar da shigar da Jama’a cikinta” wanda aka gudanar a babban dakin taro na Coronation da ke Fadar Gwamnatin Jihar Kano.

ADVERTISEMENT

“Dukkanin al’umma wakilai ne kuma wadanda zasu amfana da wannan mataki ne, saboda haka ilimin shirin Kidaya ta Kasata fuskar fadin Kasa, kasafi da fannonin tsumi da tanadi duk ana bukatarsu wajen tsare tsaren gudanar da Kidaya wanda hakan wani tubali ne na aiwatar da harkokin Gwamnati.”

“Mun Gamsu kwarai da samarda kayan aikin irin na zamani wanda Hukumar Kidayar ta samar domin tabbatar gudanar da kidayar ta hanyar zamani a Nijeriya wanda hakan zai tabbatar da samun ingantattun bayanai.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

“Ya ci gaba cewa, Gwamnatinmu na bukatar sabbin kunshin bayanai wanda zai tabbatar da aiwatar da sabunta dokokin kidayar domin dorewar ci gaba da sauran tsare tsaren Gwamnati ga kowane bangare na al’umma.

A cewarsa, Jhar Kano muna minta da cewar Hukumar kidayar na da karfi kuma a shirye take wajen tabbatarwa da Kasar nan Ingantacciyar Kidaya wadda kowazai gamsu da ita a Shekara ta 2023.

Gwamnan ya tabbatar da samun goyon bayan Gwamnati tare da Jajircewa domin tabbatar da nasarar gudanar da kidayar domin amfanin al’umma baki daya.

Kwamishinan Hukumar kidayar na Kasa reshen Jihar Kano Dakta Isma’ila Lawal Sulaiman ya bayyana cewa babbar nasarar da ake fatan samu kan kidayar shi ne gudanar da Ingantacciyar kidaya kuma karbabbaya wanda zata sake fasali tare da kai wa ga ingantaccen Matsayi kamar na kasaahen duniya, don haka akwai bukatar shigowar dukkanin masu ruwa da tsaki domin samun kyakkyawan sakamakon bayanai wanda zasu gamsar da matakin da ake bukata.

Cikin wadanda Suka halarci taron akwai ‘yan Majalisar zartarwar Jihar Kano, Sarakunan Gargajiya, kungiyoyin Mata da matasa, abokan mu’amala da kungiyoyi masu zaman kansu.

Kidaya
Mustapha Ibrahim
+ postsBio
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    Matasa 521 Sun Karɓi Takardun Zama Cikakkun Ma’aikatan Gwamnati A Gwale – Muazu Mojo
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    Ma’aikatar REMASAB Ta Ƙaddamar Da Shirin Aikin Mai Da Shara Taki A Kano
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    Cire Alamar PDP A Zaben Jihohi Biyu Ta Sa Sardauna Ya Nemo Wa Mabiyansa Mafita —Farfesa Sule Yau
  • Mustapha Ibrahim
    https://hausa.leadership.ng/author/mustapha-ibrahim/
    An Ƙirƙiro Da Shirin ‘Kano First’ Ne Don Sanya Wa Kanawa Kishin Jiharsu —Bala Gwagwarwa

MASU ALAKA

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan
Manyan Labarai

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga
Manyan Labarai

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban Makaranta, Jami’in NECO Da Ɗalibai A Kogi

July 15, 2026
Next Post
Bai Kamata A Maida Iraki Fagen Takarar Siyasa Tsakanin Bangarori Daban-daban Ba -In Ji Kasar Sin

Bai Kamata A Maida Iraki Fagen Takarar Siyasa Tsakanin Bangarori Daban-daban Ba -In Ji Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

Binciken CGTN: Amfanar Da Kowa Da Kowa Shi Ne Ainihin Alherin Da Fasahohin Kwaikwayon Tunanin Bil Adama Suka Kawo

July 15, 2026
Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

Sin Ta Yi Kira Da A Kafa Tsarin Jagorantar Muhimman Ma’adinai Ga Sauyawa Zuwa Amfani Da Makamashi Mai Tsafta

July 15, 2026
Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

Gwamna Dauda Lawal Zai Gabatar Da Jawabi A Taron Ƙasa Da Ƙasa Na Jami’ar FUE Zariya

July 15, 2026
Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

Neman Raba-Gari Da Sauran Kasashe Zai Kawo Mummuann Tasiri Ga Bangarorin Da Abin Ya Shafa

July 15, 2026
Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

Kevin Kelly: AI Na Iya Taimakawa Wajen Cimma Burin “Koyar Da Dalibai Da Kwazonsu”

July 15, 2026
Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.