ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bukatar ‘Yan Siyasa Su San Kalaman Da Za Su Furta Lokacin Kamfen

by Idris Aliyu Daudawa
4 years ago
'Yan Siyasa

Da akwai bukatar sai ‘yan siyasa sun kai zuciyarsu nesa wajen barin yin amfani da kalaman da ba su dace ba, lokacin da suka je yakin neman zabe.

Irin hakan shi ne yake harzuka zuciyar magoya wani dan takara, bayan wasu na wani dan takarar sun furta kalaman da ba su dace ba.

  • Ranar Abokan Hulɗa: NIS Ta Karrama Jami’anta Masu Aiki Tuƙuru
  • Za Mu Yi Nazarin Hukuncin Kotun Daukaka Kara – ASUU

Wannan an fi samun hakan ne idan ‘yan takarar mukami daya suka zo yin kamfen a garin dan takarar da yake adawa ba domin komai ba, sai saboda duk mukami daya suke nema, amma jam’iyyun da suke matakara sun bambanta. Bugu da kari kuma idan suna takarar kujera daya kamar dai yadda na fara yin bayani nan nema abin aka fi samun matsala, a irin wannan yanayi, amma kuma wannan idan duk an kai zuciya nesa ba wani abu ba ne.

ADVERTISEMENT

Allah ai shi ke ba da mulki ga wanda ya so don haka komai nacin mutum duk wadansu hanyoyin da zai bi domin yin hakan, idan lokacin shi bai yi babu yadda zai yi.‘Yan takarar mukaman siyasa daban- daban ya dace su sanc ewa duk wani abin da ya faru ko na kirki ko akasin haka, lokacin yakin neman zabe, ana ta’allaka irin hakan ne da cewa sune sanadiyar faruwar al’amarin na tashin hankali.

Domin kuwa wani dan takarar ma tsoro yake da shakkun zuwa wurin da ya dace ya je yakin neman zaben, ba domin komai  ba sai don gudun abinda zai iya faruwa.

LABARAI MASU NASABA

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

Ko da yake dai ba a taru aka zama daya ba, sai dai kuma wani al’amari ba a rasa nono a riga.

Wasu daga cikin ‘yan takarari dan za su tafi kamfen wani gari, ba suyin taka- tsantsan da irin kalaman da suka dace su yi. Amma duk da sanin cewar kalaman batanci lokacin yakinn eman zabe ba su kamata, sai dai kuma wasu ‘yan siyasar harshirin yin hakan suke yi.

Sunaganin tamkar yin hakan zai kara masu wani kwarjini daga wurin jama’a. Ranar Laraba ta wannan makon ce aka fara gangami na kamfen din siyasa inda akes a ran dukkan ‘yan takarar Shugaban kasa 18, za su shigayin kamfen din.

Haka nan ma ‘yan takarar majalisu nDattawa da na Tarayya, duk cikin wannan watan ne za su fara. Masu takarar gwamna da ‘yan majalisar Jiha su sai 10 gawatan Oktoba 2022.

Wannan shi yasa hukumomi wadanda suka hada da hukumar zabe mai zaman kanta, hukumar kula da harkokin gidajen yada labarai da suka shafi Talabijin da Rediyo, cibiyar horar da ‘yan majalisa ta kasa.

Duk dai maganar daya ce ta yin nesa nesa da kalaman batanci irin wadanda ka iya harzuka magoyabaya, su kai garungumar tashin hankali, wanda ba shi ne ake bukata ba a wannan lokaci da ake fama da tabarbarewar tsaro.

Ita ma majalisar zaman lafiya ta kasa karkashin Shugabancin tsohon Shugaban kasa na mulkin soja ritaya Janar Abdulsalam Abubukar tare da wasu mashahuran mutaned a suka hada da Alhaji Aliko Dangote Bishop Hassan Kuka ba a bar ta a baya ba wajen yin hakan. Saboda kuwa za su yi taro ranar Alhamis duk da zummar jawo hankalin ‘yan siyasa, da sauran masu ruwa da tsaki, ganin an fara yakin neman zabe a guiji furta kalaman da ba su kamata.

'Yan Siyasa
Idris Aliyu Daudawa
+ postsBio
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Matar Gwamnan Zamfara Ta Sha Alwashin Ci Gaba Da Tsarin Bunƙasa Ilimin Ƴa Mace
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    Hukumar Ilimin Bai-ɗaya Ta Jihar Yobe Ta Raba Kayan Karatu
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa
  • Idris Aliyu Daudawa
    https://hausa.leadership.ng/author/idris-aliyu-daudawa/
    NANS Ta Kafa Kwamitin Ganin Yadda Ake Tafiyar Da Ayyukan TETFund

MASU ALAKA

2023: Gwarazan Jam’iyyu A Karon Battar Zaben Shugaban Kasa
Siyasa

PRP Ta Musanta Zargin Cewa Kwankwaso Ya Sayi Fom 69 Domin Kwace Jam’iyyar

June 22, 2026
Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP
Siyasa

Jam’iyyar APC Ta Tafka Asarar Mabiya A Gombe, Sun Bi Pantami PDP

June 22, 2026
ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027
Siyasa

ADC Ta Sake Tabbatar Da Ibrahim Khalil A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano Na 2027

June 21, 2026
Next Post
Shugabanci A Kasuwanci (2)

Shugabanci A Kasuwanci (2)

LABARAI MASU NASABA

Yadda Na Sayar Da Kadarori Na Don Ɗaukar Nauyin Ɗalibai A Ƙasashen Waje – Kwankwaso

Zargin Ɓata Suna: Kwankwaso Ya Yi Barazanar Neman Diyyar Naira Biliyan 10 Kan Wani Malamin Coci

June 24, 2026
Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

Li Qiang Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattalin Arzikin Duniya Na Davos Na Shekarar 2026

June 24, 2026
Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

Xi Ya Yi Kiran Daukar Matakan Zamanantar Da Aikin Gona Da Yankunan Karkara

June 24, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.