• English
  • Business News
Sunday, July 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Adamu Aliero Ya Lashe Takarar Sanatan Kebbi Ta Tsakiya A PDP

by Umar Faruk
3 years ago
in Siyasa
0
Adamu Aliero Ya Lashe Takarar Sanatan Kebbi Ta Tsakiya A PDP
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sanata Muhammadu Adamu Aliero tsohon gwamna Jihar Kebbi kuma Sanata mai wakiltar mazabar Kebbi ta tsakiya a majalisar dattawa ya lashe zaben fidda gwani na kujerar Sanatan Kebbi ta tsakiya a Jam’iyyar PDP.

Jam’in Jam’iyyar PDP da uwar Jam’iyyar ta kasa ta aiko don gudanar da zaben, Barista Baba Lawal Aliyu ya bayyana cewa” Sanata Muhammadu Adamu Aliero ya lashe zaben fidda gwani da kuri’u 246, inda ya doke abokin karawarsa Alhaji Haruna Saidu Dan-Diyo da ya samu kuri’u 15 a cikin wakilai 268 da kwamitinsa ya tantance a matsayin wadanda suka yi zaben.

  • Nasarar Tinubu A Takarar Shugaban Kasa: Na Dauki Mataki Na Gaba – Lawan

An gudanar da zaben ne a dakin taro na ‘Event’ da ke a Gwadangaji a Birnin Kebbi, a gaban jami’an hukumar gudunar zabe ta kasa reshen Jihar Kebbi, jami’an tsaro da kuma manema labaru.

Da yake jawabin godiya bayan bayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben, Sanata Muhammadu Adamu Aliero ya gode wa dukkan wakilai na mazabar Kebbi ta tsakiya da masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar PDP bisa ga goyon baya da aka bashi don tabbatar da cewa ya zama dan takarar.

Daga karshe ya ba da tabbacin cigaba da gudanar da wakilci mai inganci ga kananan hukumomi takwas da yake wakilta a majalisar dattawa.

Labarai Masu Nasaba

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Cutar Sanƙarau Ta Halaka Kusan Mutum 100 A Jigawa

Next Post

Xi Jinping Ya Rubuta Wasika Ga Mahalarta Taron Karawa Juna Sani Na Jam’iyyu Shida Dake Kudancin Afirka Da Suka Kafa Makarantar Julius Nyerere

Related

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson
Siyasa

Duk Da Ni Ɗan Adawa Ne Buhari Ya Hana A Murɗe Min Zaɓe — Dickson

14 hours ago
Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa
Da É—umi-É—uminsa

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

2 days ago
Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100
Manyan Labarai

Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100

4 days ago
Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 
Siyasa

Majalisar Dattawa Za Ta Yi Zama Na Musamman Don Karrama Buhari 

5 days ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

5 days ago
Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP
Manyan Labarai

Tsohon Sakataren Gwamnatin Bauchi, Ibrahim Kashim, Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP

5 days ago
Next Post
Xi Jinping Ya Rubuta Wasika Ga Mahalarta Taron Karawa Juna Sani Na Jam’iyyu Shida Dake Kudancin Afirka Da Suka Kafa Makarantar Julius Nyerere

Xi Jinping Ya Rubuta Wasika Ga Mahalarta Taron Karawa Juna Sani Na Jam’iyyu Shida Dake Kudancin Afirka Da Suka Kafa Makarantar Julius Nyerere

LABARAI MASU NASABA

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

VON Zai Fara Watsa Shirye-Shirye Da Harshen Sinanci — Ndace

July 27, 2025
Yadda Ake Faten Acca

Yadda Ake Faten Acca

July 27, 2025
Hanyoyin Gyaran Gashi

Hanyoyin Gyaran Gashi

July 27, 2025
Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

Nijeriya Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirika Ta Mata 

July 26, 2025
Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

Musuluntar Wata Ce Ya Ja Hankalina Shiga Fim – Sailuba Dadin Kowa

July 26, 2025
Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

Masanin Kimiyyar Na’ura Mai Kwakwalwa Robert Tarjan Ya Jinjinawa Dabarun Sin Na Ingiza Ilimin Kimiyya

July 26, 2025
Kasar Sin Na Tir Da Harin Isra’ila Kan Makarantu A Gaza Tare Da Kira Da A Dakatar Da Bude Wuta

Isra’ila Na Sanya Alamar Rusau A Dubban Gidajen Fararen Hula A Gaza

July 26, 2025
Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

Firaministan Sin Ya Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI

July 26, 2025
Aliero

Natijojin Auren Dattijo Ga Budurwa

July 26, 2025
An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

An Yi Bikin Karbar Fitilar Gasar Wasannin Kasa Da Kasa Ta Shekarar 2025 A Chengdu

July 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.