• Leadership Hausa
Thursday, September 21, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Adamu Aliero Ya Lashe Takarar Sanatan Kebbi Ta Tsakiya A PDP

by Umar Faruk
1 year ago
in Siyasa
0
Adamu Aliero Ya Lashe Takarar Sanatan Kebbi Ta Tsakiya A PDP
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sanata Muhammadu Adamu Aliero tsohon gwamna Jihar Kebbi kuma Sanata mai wakiltar mazabar Kebbi ta tsakiya a majalisar dattawa ya lashe zaben fidda gwani na kujerar Sanatan Kebbi ta tsakiya a Jam’iyyar PDP.

Jam’in Jam’iyyar PDP da uwar Jam’iyyar ta kasa ta aiko don gudanar da zaben, Barista Baba Lawal Aliyu ya bayyana cewa” Sanata Muhammadu Adamu Aliero ya lashe zaben fidda gwani da kuri’u 246, inda ya doke abokin karawarsa Alhaji Haruna Saidu Dan-Diyo da ya samu kuri’u 15 a cikin wakilai 268 da kwamitinsa ya tantance a matsayin wadanda suka yi zaben.

  • Nasarar Tinubu A Takarar Shugaban Kasa: Na Dauki Mataki Na Gaba – Lawan

An gudanar da zaben ne a dakin taro na ‘Event’ da ke a Gwadangaji a Birnin Kebbi, a gaban jami’an hukumar gudunar zabe ta kasa reshen Jihar Kebbi, jami’an tsaro da kuma manema labaru.

Da yake jawabin godiya bayan bayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaben, Sanata Muhammadu Adamu Aliero ya gode wa dukkan wakilai na mazabar Kebbi ta tsakiya da masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar PDP bisa ga goyon baya da aka bashi don tabbatar da cewa ya zama dan takarar.

Daga karshe ya ba da tabbacin cigaba da gudanar da wakilci mai inganci ga kananan hukumomi takwas da yake wakilta a majalisar dattawa.

Labarai Masu Nasaba

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Kotun Sauraren Kararrakin Zabe Dan Majalisar Wakilai A Kano Ta Tabbatar Da Nasarar Kofa

ShareTweetSendShare
Previous Post

Cutar Sanƙarau Ta Halaka Kusan Mutum 100 A Jigawa

Next Post

Xi Jinping Ya Rubuta Wasika Ga Mahalarta Taron Karawa Juna Sani Na Jam’iyyu Shida Dake Kudancin Afirka Da Suka Kafa Makarantar Julius Nyerere

Related

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi
Labarai

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

5 hours ago
Kotun Sauraren Kararrakin Zabe Dan Majalisar Wakilai A Kano Ta Tabbatar Da Nasarar Kofa
Labarai

Kotun Sauraren Kararrakin Zabe Dan Majalisar Wakilai A Kano Ta Tabbatar Da Nasarar Kofa

2 weeks ago
Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Sanata Ta Tsige Sanata Jibril Isah Na Mazabar Kogi Ta Gabas
Manyan Labarai

Kotun Sauraren Kararrakin Zaben Sanata Ta Tsige Sanata Jibril Isah Na Mazabar Kogi Ta Gabas

2 weeks ago
NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu Kan Zargin Yi Wa Jam’iyya Makarkashiya
Manyan Labarai

DA DUMI DUMINSA: Kotu Ta Dakatar Da Korar Kwankwaso Daga Jam’iyyar NNPP

2 weeks ago
Dan Takarar Gwamnan Jam’iyyar NNPP A Jihar Benue Ya Fice Daga Jam’iyyar
Manyan Labarai

Dan Takarar Gwamnan Jam’iyyar NNPP A Jihar Benue Ya Fice Daga Jam’iyyar

4 weeks ago
NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu Kan Zargin Yi Wa Jam’iyya Makarkashiya
Manyan Labarai

NNPP Ta Maka Kwankwaso A Kotu Kan Zargin Yi Wa Jam’iyya Makarkashiya

1 month ago
Next Post
Xi Jinping Ya Rubuta Wasika Ga Mahalarta Taron Karawa Juna Sani Na Jam’iyyu Shida Dake Kudancin Afirka Da Suka Kafa Makarantar Julius Nyerere

Xi Jinping Ya Rubuta Wasika Ga Mahalarta Taron Karawa Juna Sani Na Jam’iyyu Shida Dake Kudancin Afirka Da Suka Kafa Makarantar Julius Nyerere

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

Sin Da Kasashe Masu Ra’ayi Iri Daya Sun Yi Kira Da A Inganta Rayuwar Mata Masu Bukata Ta Musamman A Cikin Al’umma

September 21, 2023
Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

Bai Dace Takara Ta Zamo Kalmar Kwatanta Alakar Sin Da Amurka Ba

September 21, 2023
Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

Yawan Jarin Da Sin Ta Zuba A Ketare Daga Janairu Zuwa Agusta Ya Rika Karuwa

September 21, 2023
Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

Super Eagles Ta Nijeriya Ta Dawo Mataki Na 40 A Jadawalin Kasashen Da Suka Fi Iya Taka Leda A Duniya

September 21, 2023
Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

Sin Ta Sanya Hannu Kan Yarjejeniyar Kare Mabanbantan Halittun Teku

September 21, 2023
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Yi Rangadi A Lardin Zhejiang

September 21, 2023
Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

Mataimakin Gwamnan Jihar Edo, Shaibu Ya Roki Obaseki Ya Gafarce Shi

September 21, 2023
IPC

IPC Ta Yi Tir Da Muzguna Wa ‘Yan Jarida Yayin Daukan Rahoton Shari’ar Kujerar Gwamna A Kano

September 21, 2023
Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

Bayan Gindaya Wa’adi: Hukumar AGIS Na Tattara Harajin Naira Biliyan Daya A Kullum 

September 21, 2023
An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

An Dawo Da Biyan Tallafin Man Fetur: Gwamnatin Tarayya Ta Biya Naira Biliyan 169.4 A Watan Agusta

September 21, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.