ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Sunday, December 21, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kasar Sin Ta Jinjinawa Hanyoyin Da Kasashen Yankin Manyan Tafkunan Afirka Ke Bi Wajen Magance Matsalolinsu

by CMG Hausa
3 years ago
Kasar Sin

Jagoran rikon kwarya na tawagar Sin dake MDD Dai Bing ya bayyana a jiya Laraba cewa, kasar Sin ta jinjina yadda kasashen dake yankin manyan tafkunan Afirka suka karfafa hadin gwiwa wajen magance kalubalen tsaro tare, da sa kaimi ga hadin gwiwa a yankin, da kuma samun ci gaba mai dorewa, da warware matsaloli ta hanyoyi mafiya dacewa da su. Wannan ya bayyana hikima da juriya da suke da su.

A yayin taron da kwamitin sulhun MDD ya shirya a fili kan halin da ake ciki a yankin manyan tafkunan Afirka, Dai Bing ya ce da a bi manufar a tsira tare a gudu tare, za a iya tinkarar barazanar tsaro yadda ya kamata.

  • Jarin Ketare Da Aka Zuba Kai Tsaye A Kasar Sin Ya Haura Yuan Triliyan 1 Daga Janairu Zuwa Satumba

Don haka ya dace kasashen yankin su ci gaba da bin hanyar da ta dace ta kiyaye tsaro tare, da warware sabanin ra’ayi ta hanyar tattaunawa, da tuntubar juna kan mutunta muradu da damuwar juna.

ADVERTISEMENT

Dai Bing ya ce, kamata ya yi kasashen duniya su nuna goyon bayan matakan soja ko mataka ba iri na soja ba, don kawar da barazanar tsaro a yankin cikin gaggawa.

Bugu da kari, cin moriyar albarkatun kasa ba bisa ka’ida ba, abu ne mai muhimmanci dake illatar zaman lafiya a yankin. Don haka ya zama dole kasashen duniya su yi aiki tare, don aiwatar da matsaya daya da aka samu a yayin babban taron karawa juna sani kan yadda za a yi amfani da albarkatun kasa da aka shirya a birnin Khartoum a shekarar 2021.

LABARAI MASU NASABA

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

Kaza lika wajibi ne a katse hanyoyin hada-hadar kudi ba bisa ka’ida ba da wasu kungiyoyin ta’addanci, da wasu kungiyoyi masu dauke da makamai, suke amfani da su.

Sannan ya kamata abunkasa harkokin kasuwanci bisa doka, ta yadda albarkatun kasa za su zama muhimmin abu dake jawo hankulan mutane wajen saka hadin gwiwa tsakanin kasashen yankin. (Mai Fassarawa: Safiyah Ma)

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin
Daga Birnin Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow
Daga Birnin Sin

An Nuna Jigo Da Tambarin Shagalin Murnar Bikin Bazara Na Shekarar 2026 A Moscow

December 20, 2025
An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Fara Aiki Da Na’urar Fasahar Samar Da Lantarki Daga Iskar CO₂ Da Aka Sarrafa A Lardin Guizhou Na Kasar Sin

December 20, 2025
Next Post
Mutane 30 Sun Mutu Cikin Mako Daya A Hatsarin Mota A Kwara

Mutane 30 Sun Mutu Cikin Mako Daya A Hatsarin Mota A Kwara

LABARAI MASU NASABA

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025
Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

Sarakuna Na Da Rawar Takawa Wajen Kare Muhalli A Nijeriya – Ministan Muhalli

December 21, 2025
Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

Me Ya Sa Ake Fifita Ilimin Boko A Kan Na Addini?

December 21, 2025
Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

Yadda Itacen Dorawa Ke Warkar Da Cututtuka Daban-daban

December 21, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

An Cafke Wani Mutum Da Ya Lakada Wa Dansa Duka Har Lahira A Edo

December 21, 2025
Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

Bambance-bambancenmu Shine Ƙarfinmu — Uba Sani

December 21, 2025
Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

Kotu Ta Fara Sauraren Korafe-korafen Dalibai A Kan Jami’ar MAAUN

December 21, 2025
Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

Tinubu Ya Sauya Sunan Jami’ar Azare Don Karrama Sheikh Dahiru Usman Bauchi

December 20, 2025
Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

Wajibi Ne Tawagar MONUSCO Ta Wanzar Da Cin Gashin Kai In Ji Wakilin Kasar Sin

December 20, 2025
Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

Matasa Miliyan 80 Ne Ba Su Da Aikin Yi A Nijeriya

December 20, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.