• English
  • Business News
Saturday, September 13, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yunkurin Wasu Tsirarun Kasashe Na Bata Sunan Kasar Sin Ta Fakewa Da Kare Hakkin Bil Adama Ya Sake Cin Tura

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yunkurin Wasu Tsirarun Kasashe Na Bata Sunan Kasar Sin Ta Fakewa Da Kare Hakkin Bil Adama Ya Sake Cin Tura
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yunkurin wasu tsirarun kasashe da suka hada da Amurka da Canada, na bata sunan kasar Sin, ta fakewa da ’yancin bil adama ya sake cin tura, yayin da a ranar Litinin, mafi yawan kasashe mambobin MDD suka sake jaddada goyon bayansu ga kasar Sin.

Yayin taron kwamiti na 3 na babban zaman MDD karo na 77, wakilin kasar Cuba ya gabatar da sanarwar hadin gwiwa a madadin kasashe 66 dake mara baya ga kasar Sin, inda a ciki suka jaddada cewa, batutuwan da suka shafi jihar Xinjiang, da yankin musamman na Hong Kong, da Tibet, harkoki ne na cikin gidan kasar Sin, kana sun bayyana adawar su ga siyasantar da batun kare hakkin bil adama, da amfani da mizani 2, ko tsoma baki cikin harkokin gidan Sin, ta fakewa da kare hakkin bil adama.

  • Za A Yi Amfani Da Na’urorin Noma Na Zamani Wajen Gudanar Da Aikin Cirar Akasarin Audugar Da Aka Noma A Xinjiang

Sanarwar ta nuna cikakken goyon bayan kasashe 6 na yankin Gulf ga kasar Sin, baya ga sauran kasashe kamar Yemen, da Libya, da masarautar Saudiyya, wadanda wakilan su suka yi kira ga dukkanin mambobin MDD da su martaba ikon mulkin kai na sauran kasashe, tare da kauracewa tsoma baki cikin harkokin gidan sauran sassa.

Da yake tsokaci game da hakan, jagoran tawagar kasar Sin a ofishin wakilcin dindindin na MDD Dai Bing, ya ce duk yadda Amurka da sauran tsirarun kasashen yamma, suka yi kokarin fitar da sanarwar hadin gwiwa ta muzgunawa kasar Sin, mummunar manufar su ba za ta boyu ba, kuma tsarin su na cimma nasara zai gamu da cikas.

Dai ya ce manufar wadannan tsirarun kasashe ita ce haifar da rudani game da batun Xinjiang ta yadda za su haifarwa Sin baraka, da dakile ci gaban kasar, da tabbatar da babakeren su, ta fakewa da batun kare hakkin bil adama, suna kuma son ci gaba da yada karairayi game da jihar Xinjiang. (Mai Fassawara: Saminu Alhassan)

Labarai Masu Nasaba

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Mutane Da Dama Sun Mutu A Wata Arangama Tsakanin ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Banga A Neja

Next Post

Ban Yi Fada Da Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano Ba – Doguwa

Related

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya
Daga Birnin Sin

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

13 hours ago
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya
Daga Birnin Sin

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

14 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

15 hours ago
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin
Daga Birnin Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

16 hours ago
Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka
Daga Birnin Sin

Shugaban Ghana: Manufar Soke Biyan Harajin Kwastam Ta Kasar Sin Ta Ba Da Damammaki Ga Afirka

17 hours ago
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154
Daga Birnin Sin

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

18 hours ago
Next Post
Ban Yi Fada Da Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano Ba – Doguwa

Ban Yi Fada Da Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano Ba - Doguwa

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon Sharaɗi Na Buɗe Asusun Banki

Gwamnatin Tarayya Ta Sanar Da Sabon Sharaɗi Na Buɗe Asusun Banki

September 13, 2025
PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

PDP Ta Dage Kan Gudanar Da Taronta Duk Da Sabbin Sharuɗɗan Da Ɓangaren Wike Ya Gindaya

September 13, 2025
Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

Ban Taɓa Nadamar Shiga Fim Ba – Kabiru Nakwango

September 13, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

September 13, 2025
Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

Gwamnatin Tarayya Za Ta Inganta Muhimman Abubuwan More Rayuwa Don Ci Gaban Ƙasa

September 13, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutum Uku A Zariya

September 13, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido Ba

September 13, 2025
Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

Tsawon Hanyoyin Jiragen Kasa A Biranen Sin Ya Zama Na Farko A Duniya

September 12, 2025
Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

Tawagogin Sin Da Amurka Za Su Tattauna A Spaniya

September 12, 2025
Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

Kamfanonin Kasashen Waje Za Su Ci Gaba Da Habaka Harkokinsu A Sin

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.