• English
  • Business News
Tuesday, May 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

A Kullum Cikin Damuwa, Bacin Rai Da Bakin Ciki Nake Kwana Kan Matsalar Tsaro —Buhari

by Muhammad
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Fada Ya Barke Tsakanin Shugabannin ’Yan Bindiga, 2 Sun Mutu Yayin Rikicin A Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana damuwarsa kan yadda rashin tsaro ke kara tabarbarewa a Nijeriya, yana mai cewa yana rayuwa cikin bakin ciki a kullum saboda matsalar.

Shugaban ya bayyana haka ne a wani jawabi da ya yi wa ‘Yan Nijeriya a ranar Lahadi 12, ga watan Yunin 2022.

  • 12 Ga Yuni: Muhimman Abubuwan Da Buhari Ya Fada A Jawabinsa Na Ranar Dimokuradiyya
  • 2023: An Bukaci Tinubu Ya Dora Kan Irin Salon Mulkin Buhari Kwabo Da Kwabo

A yayin da yake tabbatar wa ‘yan Nijeriya cewa gwamnati na aiki tukuru domin magance matsalolin tsaro, ya umarce su da su kasance masu yin addu’a.

“A wannan rana ta musamman, ina son mu sanya duk wadanda ayyukan ta’addanci ya shafa cikin tunaninmu da addu’o’inmu’”

“Ina rayuwa kullum tare da bakin ciki da damuwa ga duk wadanda aka kashe da irin ta’addanci da garkuwa da mutane suke Yi,”

Labarai Masu Nasaba

‘Yansanda Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Fashi, Sun Kama Wasu 7 A Abuja

An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya

“Ni da jami’an tsaro muna yin duk mai yiwuwa don ganin mun kubutar da ‘yan Nijeriya da mutane marasa galihu,”

“Ga wadanda suka rasa rayukansu, za mu ci gaba da neman wa iyalansu hakkokinsu kan wadanda suka aikata laifin. Wadanda ake tsare da su a halin yanzu, ba za mu tsaya ba har sai an sako su, kuma an gurfanar da wadanda suka yi garkuwa da su a gaban kuliya. Idan muka hada kai, za mu ci nasara a kan wadannan ‘yan ta’adda.

“Mun gyara tare da zuwa da wasu tsare-tsare a bangaren tsaron tsaro. Wasu kadarorin tsaro da muka sayo shekaru uku da suka gabata sun iso kuma an tura su wuraren da suka dace.

“Ana inganta tsarin tsaron yanar gizonmu da tsarin sa ido don ƙara haɓaka ikonmu na bin diddigin abubuwan da suka aikata laifuka. Muna kuma daukar sabbin ma’aikata da horar da su a dukkan hukumomin tsaro da na leken asiri domin karfafa tsaron kasa baki daya.” Duk cikin Jawabin Shugaba Buhari.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BuhariMatsalar Tsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zargin Tayar Da Tarzoma: An Damke Sarakuna Masu Daraja Ta Daya A Kogi

Next Post

Tsokaci A Kan Tsananin Kishi Ga Masoyi Ko Masoyiya

Related

Ana Zargin ‘Yansanda Da Keta Haddin Dan Jarida A Kano
Manyan Labarai

‘Yansanda Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Fashi, Sun Kama Wasu 7 A Abuja

1 hour ago
An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya
Da ɗumi-ɗuminsa

An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya

2 hours ago
Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu
Manyan Labarai

DSS Ta Cafke Ɗan Bindiga Yayin Da Yake Shirin Tafiya Aikin Hajji A Sakkwato 

2 hours ago
Hajjin Bana: NAHCON Ta Samar Da Biza 73,310, Tare Da Kai Alhazai 46,000 Kasar Saudiyya
Manyan Labarai

Hajji: Kawo Yanzu An Kammala Jigilar Maniyyatan Jihohi 12 A Nijeriya – NAHCON

6 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Ƙara Wa’adin Mako Guda Kan Dakatar Da Fina-finai 22
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Ƙara Wa’adin Mako Guda Kan Dakatar Da Fina-finai 22

7 hours ago
Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3, Sun Sace 26 A Zamfara

21 hours ago
Next Post
Tsokaci A Kan Tsananin Kishi Ga Masoyi Ko Masoyiya

Tsokaci A Kan Tsananin Kishi Ga Masoyi Ko Masoyiya

LABARAI MASU NASABA

Jami’in Tsaro Ya Mayar da Dala 505 Da Riyal 30 Da Ya Tsinta A Yola

Jami’in Tsaro Ya Mayar da Dala 505 Da Riyal 30 Da Ya Tsinta A Yola

May 20, 2025
Ana Zargin ‘Yansanda Da Keta Haddin Dan Jarida A Kano

‘Yansanda Sun Kashe Riƙaƙƙen Ɗan Fashi, Sun Kama Wasu 7 A Abuja

May 20, 2025
An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya

An Kama Mata Da Mahaifiyar Ƙasurgumin Ɗan Bindiga Ado Aliero A Saudiyya

May 20, 2025
Gwamnatin Rikon Kwarya: Shirin DSS Ne Na Damke Atiku Da Peter Obi Kafin Rantsar Da Tinubu

DSS Ta Cafke Ɗan Bindiga Yayin Da Yake Shirin Tafiya Aikin Hajji A Sakkwato 

May 20, 2025
NiDCOM Ta Ceto ‘Yan Nijeriya 13 Da Aka Yi Safarar Zuwa Ghana Da Mali

NiDCOM Ta Ceto ‘Yan Nijeriya 13 Da Aka Yi Safarar Zuwa Ghana Da Mali

May 20, 2025
Shugaban Kasar Colombia: Ayyukan Kasar Sin Sun Nuna Wani Sabon Salo Na Ci Gaban Zamantakewar Al’ummar Bil’adama

Shugaban Kasar Colombia: Ayyukan Kasar Sin Sun Nuna Wani Sabon Salo Na Ci Gaban Zamantakewar Al’ummar Bil’adama

May 20, 2025
Abin Da Ya Sa Putin Ke Samun Karfin Iko Fiye Da Kowane Lokaci

Rasha Ta Ce Za Ta Tattauna Da Ukraine Don Yin Sulhu Game Da Yaƙin Da Suke Tafkawa

May 20, 2025
Xi Jinping Ya Ziyarci Birnin Luoyang Na Lardin Henan

Xi Jinping Ya Ziyarci Birnin Luoyang Na Lardin Henan

May 20, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum Sanye Da Kayan Mata A Coci A Adamawa

May 20, 2025
Hajjin Bana: NAHCON Ta Samar Da Biza 73,310, Tare Da Kai Alhazai 46,000 Kasar Saudiyya

Hajji: Kawo Yanzu An Kammala Jigilar Maniyyatan Jihohi 12 A Nijeriya – NAHCON

May 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.