• English
  • Business News
Wednesday, June 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Alfanun Noman Gyada Wajen Habaka Tattalin Arzikin Kasa 

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Alfanun Noman Gyada Wajen Habaka Tattalin Arzikin Kasa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Nijeriya na daga cikin kasashen da kan gaba wajen noman gyada a nahiyar Afirka, kuma ta hudu a cikin jeren kasashen dunya da ake noman gyadar.

Kasar na noma kimain tan miliyan 1.5 na gyadar a duk shekara, inda kuma ake sarrafa man da ake samu daga cikinta,don amfanin yau da kullum.

  • An Yi Atisayen Karshe Na Dukkan Fannoni Don Share Fagen Karbar Kumbon Shenzhou-14
  • An Shiga Firgici: ’Yan Bindiga Sun Cinna Wa Fadar Iree Wuta A Osun

Kiyasin da aka yi, shi ne, idan ka noma gyada a Nijeriya, a kadada daya, idan aka matse ta, za a iya samun mai daga gyadar gydadar da zai kai kimanin lita 500.

Ta fuskan tattalin arzikin kasa, noman na samar da ayyukan yi ga dimbin al’ummar kasa da habaka tattalin arzikin kasa.

Ana samun kudi mai yawa daga man da aka tatsa na gyada kuma sannan kuma ana samun kudaden shiga daga gyadar da aka noma. A shekarun da suka wuce, gwamnatin kasar nan, na bai wa fannin na sarrafa gyadar mahimmanci sosai.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

Abubuwan Da Ake Bukata Ka Tanada Kafin Fara Tatsar Man Gyada:

Da farko dai, ana bukatar tabbatar da ka yi rijista da hukumar kula da ingancin abinci ta kasa (NAFDAC), za ka kuma dinga tuntubar kamfanin da ke cikin wannana sana’a, domin su dinga ba ka shawara.

Zuba Jari:

Bayan ka yi wa kamfanin rijista da hukumar ta (NAFDAC), hakan ya nuna a zahiri cewa, ka shirya shiga cikin aiji ke nan gadan-gadan ta hanyar zuba jarin naka. Za ka iya sayo kayan da za ka yi wannan aiki.

Mallakar Gyadar:

Abin farko da za ka fara tanada shi ne, gyadar, an fi yin nomanta, a Areawacin kasar nan da yankin Afirka maso yamma.

A Nijeiya, jihohin da aka fi yin noman gyada sun hada da,Kano da Kaduna da Taraba da Bauchi da Borno da Adamawa, inda wadannan jihohin, ke noman da yawan ta ya kai kimanin kashi 83 a cikin dari zuwa kashi 88.

Kayan Da Aka Fi Aikin Da Su: Kayan da ake fi yin aikin na tatsar man gyadan sun hada da, injin yin aikin.

Jarin Da Za Ka Zuba A Fannin: Ga wanda yake karamin dan kasuwa zai iya fara wa da kimanin naira miliyan 10.5 zuwa naira miliyan 15, amma ga wanda yake yana da kudi da yawa don shiga fannin, zai iya fara wa da naira miliyan 25 zuwa naira miliayan 65.

Yawan Ribar Da Ake Samu A Fannin: Ga wanda yake karami a fannin, zai iya samun ribar da ta kai ta naira miliyan 15 zuwa naira miliyan 22; inda kuma wanda shi mai karfi ne a fannin, zai iya samun kudaden shiga da su kai kimanin daga naira miliyan 35 zuwa naora miliyan 70.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GyadaManomaNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zulum Ya Kai Wa Majinyata Ziyarar Ba-Zata Cikin Dare A Wasu Asibitocin Jihar

Next Post

2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya

Related

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani
Noma Da Kiwo

Gwamna Zulum Ya Nemi A Zuba Hannun Jari A Harkar Noman Rani

4 days ago
Gwamnonin Arewa Na Kokarin Farfado Da Hadin Kan Yankin
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rattaba Hannu Kan Yarjejeniya Domin Gina Mayankar Dabbobi

4 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Nau’ikan Amfanin Gona Da Ke Saurin Girma Cikin ‘Yan Watanni

4 days ago
Rashin Daukar Tsauraran Matakai Na Iya Durkusar Da Bangaren Noma – Shehu Galadima
Noma Da Kiwo

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci A Sama Wa Manoma Masu Renon Tsirrai Rancen Kudi

2 weeks ago
Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi
Noma Da Kiwo

Hikimar Gwamnatin Tarayya Ta Zuba Dala Biliyan 74 A Fannin Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci
Noma Da Kiwo

Tinubu Ya Kira Taron Manyan Kafafen Yada Labarai Kan Samar Da Wadataccen Abinci

3 weeks ago
Next Post
2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya

2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya

LABARAI MASU NASABA

DSS

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

June 4, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 4, 2025
katsina

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Hadin Gwiwa Da ‘Yan Kasuwa Domin Cigaban Jihar

June 4, 2025
Ambaliya: Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kayan Agaji A Borno

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

June 4, 2025
Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

June 3, 2025
Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

Kocin Inter Milan Simone Inzaghi Ya Bar Kungiyar Kwanaki Biyu Bayan Rashin Nasara A Hannun PSG

June 3, 2025
Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

June 3, 2025
Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

June 3, 2025
Sanusi

‘Yansanda A Kano Sun Gargaɗi Sarki Sanusi II Kan Fitowa Hawan Sallah

June 3, 2025
Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

June 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.