• English
  • Business News
Friday, July 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Alfanun Noman Gyada Wajen Habaka Tattalin Arzikin Kasa 

by Abubakar Abba
3 years ago
in Noma Da Kiwo
0
Alfanun Noman Gyada Wajen Habaka Tattalin Arzikin Kasa 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Nijeriya na daga cikin kasashen da kan gaba wajen noman gyada a nahiyar Afirka, kuma ta hudu a cikin jeren kasashen dunya da ake noman gyadar.

Kasar na noma kimain tan miliyan 1.5 na gyadar a duk shekara, inda kuma ake sarrafa man da ake samu daga cikinta,don amfanin yau da kullum.

  • An Yi Atisayen Karshe Na Dukkan Fannoni Don Share Fagen Karbar Kumbon Shenzhou-14
  • An Shiga Firgici: ’Yan Bindiga Sun Cinna Wa Fadar Iree Wuta A Osun

Kiyasin da aka yi, shi ne, idan ka noma gyada a Nijeriya, a kadada daya, idan aka matse ta, za a iya samun mai daga gyadar gydadar da zai kai kimanin lita 500.

Ta fuskan tattalin arzikin kasa, noman na samar da ayyukan yi ga dimbin al’ummar kasa da habaka tattalin arzikin kasa.

Ana samun kudi mai yawa daga man da aka tatsa na gyada kuma sannan kuma ana samun kudaden shiga daga gyadar da aka noma. A shekarun da suka wuce, gwamnatin kasar nan, na bai wa fannin na sarrafa gyadar mahimmanci sosai.

Labarai Masu Nasaba

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

Abubuwan Da Ake Bukata Ka Tanada Kafin Fara Tatsar Man Gyada:

Da farko dai, ana bukatar tabbatar da ka yi rijista da hukumar kula da ingancin abinci ta kasa (NAFDAC), za ka kuma dinga tuntubar kamfanin da ke cikin wannana sana’a, domin su dinga ba ka shawara.

Zuba Jari:

Bayan ka yi wa kamfanin rijista da hukumar ta (NAFDAC), hakan ya nuna a zahiri cewa, ka shirya shiga cikin aiji ke nan gadan-gadan ta hanyar zuba jarin naka. Za ka iya sayo kayan da za ka yi wannan aiki.

Mallakar Gyadar:

Abin farko da za ka fara tanada shi ne, gyadar, an fi yin nomanta, a Areawacin kasar nan da yankin Afirka maso yamma.

A Nijeiya, jihohin da aka fi yin noman gyada sun hada da,Kano da Kaduna da Taraba da Bauchi da Borno da Adamawa, inda wadannan jihohin, ke noman da yawan ta ya kai kimanin kashi 83 a cikin dari zuwa kashi 88.

Kayan Da Aka Fi Aikin Da Su: Kayan da ake fi yin aikin na tatsar man gyadan sun hada da, injin yin aikin.

Jarin Da Za Ka Zuba A Fannin: Ga wanda yake karamin dan kasuwa zai iya fara wa da kimanin naira miliyan 10.5 zuwa naira miliyan 15, amma ga wanda yake yana da kudi da yawa don shiga fannin, zai iya fara wa da naira miliyan 25 zuwa naira miliayan 65.

Yawan Ribar Da Ake Samu A Fannin: Ga wanda yake karami a fannin, zai iya samun ribar da ta kai ta naira miliyan 15 zuwa naira miliyan 22; inda kuma wanda shi mai karfi ne a fannin, zai iya samun kudaden shiga da su kai kimanin daga naira miliyan 35 zuwa naora miliyan 70.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: GyadaManomaNoma
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zulum Ya Kai Wa Majinyata Ziyarar Ba-Zata Cikin Dare A Wasu Asibitocin Jihar

Next Post

2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya

Related

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar
Noma Da Kiwo

Madarar Shanu Da Nijeriya Ke Samarwa Ta Karu Da Tan Miliyan 1.4 A Shekara Biyar

5 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Nijeriya Da Brazil Sun Ƙulla Yarjejeniyar Horar Da Matasa Kiwon Dabbobi

2 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Noma Da Kiwo

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

2 weeks ago
Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 
Noma Da Kiwo

Jigawa Za Ta Samar Da Kashi 25 Na Shinkafar Da Nijeriya Ke Bukata – Hon Abdurahman 

2 weeks ago
Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 
Noma Da Kiwo

Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

2 weeks ago
Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA
Noma Da Kiwo

Kudaden Da Ake Karba A Kogin Hadejia Jama’are Daga Hannun Manoma, Ba Haraji Ba Ne – HJRBDA

3 weeks ago
Next Post
2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya

2023: Daga Karshe Dai Tawagar Su Dogara Sun Mara Wa Atiku Baya

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli

Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli

July 3, 2025
Bayan Taron Haɗaka, Hankali Wike Ya Tashi — ADC

Bayan Taron Haɗaka, Hankali Wike Ya Tashi — ADC

July 3, 2025
Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu

Mai Tsaron Ragar Nijeriya, Peter Rufai Ya Rasu

July 3, 2025
Sin Na Fatan Yin Tafiya Bai Daya Tare Da Amurka 

Sin Na Fatan Yin Tafiya Bai Daya Tare Da Amurka 

July 3, 2025
Ƴan PDP Na Fice Wa Na Barin Jam’iyyar Ga Wike Da Ƴan Koransa –  Dele Momodu

Ƴan PDP Na Fice Wa Na Barin Jam’iyyar Ga Wike Da Ƴan Koransa –  Dele Momodu

July 3, 2025
Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattaunawa Kan Zaman Lafiya Na Duniya Karo Na 13

Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Dandalin Tattaunawa Kan Zaman Lafiya Na Duniya Karo Na 13

July 3, 2025
Kuriar Jin Raayoyin Jamaa Na CGTN Ta Shaida Yadda Akasarin Jamaa Ke Ganin Baiken Kudurin Dokar Bunkasa Amurka

Kuriar Jin Raayoyin Jamaa Na CGTN Ta Shaida Yadda Akasarin Jamaa Ke Ganin Baiken Kudurin Dokar Bunkasa Amurka

July 3, 2025
Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal

Zamfara Babban Wuri Ne Na Aikin Noma Mai Amfani Da Hasken Rana – Gwamna Lawal

July 3, 2025
CMG Za Ta Gabatar Da Labaran Sinawa Na Yakin Kin Harin Sojojin Japan Bisa Fifikonta Na Yayata Labarai A Duniya

CMG Za Ta Gabatar Da Labaran Sinawa Na Yakin Kin Harin Sojojin Japan Bisa Fifikonta Na Yayata Labarai A Duniya

July 3, 2025
Kotu Ta Yanke Wa Ɗan TikTok Tsulange Hukuncin Ɗauri Kan Shigar Zubar Da Mutunci

Kotu Ta Yanke Wa Ɗan TikTok Tsulange Hukuncin Ɗauri Kan Shigar Zubar Da Mutunci

July 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.