• English
  • Business News
Friday, July 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yarjejeniyar Kare Mabambanta Hallitu a Duniya Ta Kunming Da Montreal Ta Fidda Wata Hanya Mai Dacewa a Fannin Kare Hallitu

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yarjejeniyar Kare Mabambanta Hallitu a Duniya Ta Kunming Da Montreal Ta Fidda Wata Hanya Mai Dacewa a Fannin Kare Hallitu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Taron COP15 ya taya murnar zartas da yarjejeniyar kare mabambanta hallitu a duniya ta Kunming da Montreal, a ranar 19 ga wata.

Matsayin wannan yarjejeniya ya yi kama da yarjejeniyar Paris, a fannin kare mabambanta hallitu, wadda ta fidda wata hanya da ta dace ga kare mabambanta hallitu nan da shekarar 2030 masu zuwa, har zuwa gaba.

  • Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Zai Yi Jawabi A Yayin Bude Taro Zagaye Na 2 Na Yarjejeniyar COP15

Wannan yarjejeniya ta kunshi muradu 23. Daga cikinsu, abin da aka sa gaba shi ne, alkawarin kare filaye da koguna da tabkoki da tekuna da yawansu ya kai a kalla 30% a duniya kafin shekarar 2030, wanda ake kiransa “Burin 3030”.

Ban da wannan kuma, yarjejeniyar ta nuna cewa, ya kamata a samar da dalar Amurka biliyan 200 a ko wace shekara kafin shekarar 2030, don aiwatar da tsare-tsare da ayyukan tabbatar da mabambanta hallitu. Daga cikinsu, kamata ya yi kasashe masu wadata su baiwa kasashe masu tasowa a kalla dala biliyan 20 a ko wace shekara kafin shekarar 2025, kuma a kalla dala biliyan 30 a ko wace shekara kafin shekarar 2030. Za a cika gibin karancin kudade don ba da tabbaci ga aikin kare mabambanta hallitu a duniya, idan aka iya tabbatar da wadannan alkawura.

A matsayin kasa mai rike da shugabancin taron COP15, Sin ta taka rawar a zo a gani wajen yin sulhu tsakanin bangarori daban-daban da ingiza ci gaban taron. Shugaban kasar Xi Jinping ya jaddada muhimmanci kafa kyakkyawar makomar daukar hallitu ta bai daya a cikin jawabansa, ban da wannan kuma a taro na matakin farko, an zartas da sanarwar Kunming karkashin jagorancin Sin, kazalika Sin ta kira taruka sau da dama don sauraron ra’ayin bangarori daban-daban da yin sulhu a tsakaninsu don kaiwa ga samun matsaya daya.

Labarai Masu Nasaba

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 

Mahalartan taron sun yi maraba da kokarin da Sin take yi. Wakilin Jamhuriyar Demokuradiyyar Kongo ya yi godiya sosai ga kokarin da Sin take yi na sa kaimi ga zartas da wannan yarjejeniya.

Ana sa ran bangarori daban-daban za su ci gaba da nuna himma da gwazo a siyasance tare da daukar matakan da suka dace nan gaba kan batun kare mabambanta hallitu. (Amina Xu)

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ɗan Takarar Gwamnan NNPP A Katsina Zai Kawar Da Ƙazantar APC Da PDP – Hajiya Farida Barau

Next Post

Abba Gida-Gida Ya Zargi Abdullahi Abbas Da Amfani Da ‘Yandaba Da Kai Wa ‘Yan Takara Hari A Kano

Related

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Jagoranci Taron Tattaunawa Tsakanin Shugabannin Sin Da EU Karo Na 25 Tare Da Shugaban Majalisar EU Da Shugabar Hukumar EU

17 hours ago
Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Zai Halarci Taron Kasa Da Kasa Game Da Jagorancin AI 

18 hours ago
Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba
Daga Birnin Sin

Alakar Sin Da EU Na Bukatar Hadin Gwiwa Ba Raba-gari Ba

19 hours ago
Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka
Daga Birnin Sin

Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka

20 hours ago
Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar
Daga Birnin Sin

Shugaban Sin Ya Aike Da Sakon Ta’aziyya Ga Takwaransa Na Rasha Sakamakon Hadarin Jirgin Saman Fasinja Da Ya Auku A Kasar

21 hours ago
Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci Sin Da EU Su Samar Da Kwanciyar Hankali Da Tabbaci Ga Duniya

22 hours ago
Next Post
Abba Gida-Gida Ya Zargi Abdullahi Abbas Da Amfani Da ‘Yandaba Da Kai Wa ‘Yan Takara Hari A Kano

Abba Gida-Gida Ya Zargi Abdullahi Abbas Da Amfani Da 'Yandaba Da Kai Wa 'Yan Takara Hari A Kano

LABARAI MASU NASABA

Majalisar Wakilai Ta Nemi Amurka Ta Maido Da Bizar Shekara Biyar Ga ‘Yan Nijeriya

Majalisar Wakilai Ta Nemi Amurka Ta Maido Da Bizar Shekara Biyar Ga ‘Yan Nijeriya

July 25, 2025
Ganawar Tinubu Da Kwankwaso Alkairi Ce – Mataimakin Shugaban FUDMA

Tinubu Na Yi Wa Arewa Manyan Ayyuka – Martanin Fadar Shugaban Ƙasa Ga Kwankwaso 

July 25, 2025
Amcon

Majalisa Ta Ba Wa Shugaban NNPCL Awa 24 Ya Bayyana Gabanta Ko Ta Sa A Kamo Shi

July 25, 2025
Jiragen NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Lalata Baburansu 40 Da Bindigu 6 A Borno

Wasu Mahara Sun Sake Kashe Mutum 14 A Wani Kauyen Jihar Filato

July 25, 2025

Bukatar Hukunta Masu Jagorantar Kashe-kashe A Nijeriya

July 25, 2025
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tura Dakarunta Yaƙi Da ‘Yan Bindiga A Yankin Olle-Bunu Na Jihar Kogi

Rundunar Sojin Nijeriya Ta Tura Dakarunta Yaƙi Da ‘Yan Bindiga A Yankin Olle-Bunu Na Jihar Kogi

July 25, 2025
Yadda Jami’an ‘Yansanda Suka Yi Garkuwa Da Wani Mazaunin Abuja, Sun Kwashe Fiye Da Naira Miliyan 20 A Asusunsa

Hukumar ‘Yansanda Ta Yi Wa Wasu Manyan Jami’anta Karin Girma

July 25, 2025
Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

Kwankwaso Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Ware Arewacin Nijeriya A Rabon Arzikin Ƙasa

July 25, 2025
Wutar lantarki

Arewa Maso Gabas Ce Za Ta Biya Kudin Wuta Mafi Tsada A Sabon Tsarin Lantarki

July 25, 2025
Gwamna Lawal Ya Yi Ta’aziyyar Sarkin Katsinan Gusau

Gwamna Lawal Ya Yi Ta’aziyyar Sarkin Katsinan Gusau

July 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.