• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Abin Da Ya Dace A Sani Game Da Cutar Damuwa

by Idris Aliyu Daudawa
3 years ago
in Rahotonni
0
Abin Da Ya Dace A Sani Game Da Cutar Damuwa
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Damuwa babbar cuta wadda ta shafi hankalin mutum tana kuma tafe da alamu uku wadanda suke nuna cewa lalle da akwai matsala, wadannan alamomin sun hada da mutum ya nuna damuwa,bakin- ciki,nuna bai damu da wasu al’amuran da suka faru a baya.Wadanda kuma ya ji dadinsu ba,ya kuma nuna gajiya cikin sauki.

Darektan kula da lafiya na Asibitin Mahaukata tarayya da ke Enugu Dokta Monday Igwe, ya bayyana sauran wasu alamun da suka hada da samun sauyi a dandano ko yayi sama ko kasa.Bacci ma ana samun canji na yin shi, kodai ya kasance ana samu kamar yadda ya dace ko kuma ba haka ba.

  • NDLEA Ta Kwace Miyagun Kwayoyi Na Biliyan 450 A Wata 22 – Buba Marwa
  • Babban Jami’in Kamfanin Max Air Ya Rasu

Hakanan ma nauyin mutum yana karuwa ko raguwa, akwai samun matsala wadda marasa lafiya da yawa, ke bayani da samun tabin hankali, mutum ya rika jin bai da gaskiya, ko ya rika ganin laifin kan shi ba gaira ba dalili.

Yace akwai yadda mutum zai rika ganin a kasa yake, bai da wata kima,ba wata tabbas, da ganin ba zai iya komai ba, babu tabbas kan abinda  zai iya faruwa a gaba, ko ya rika jin zai rika tunanin yi ma kanshi illa, ko kokarin kashe kansa, duk alamu ne na cutar damuwa.

Da yake kwatance da hukumar lafiya ta duniya Igwe yace ko wacce shekara mutane milyan suna kashe kansu, inda ya kara da bayanin cewa kashi casa’in na abubuwan da suke sa kisan kai, na da alaka da cutar damuwa. “Wannan ya nuna kenan kowanne sakan arba’in ana samun mutum yan akashe kansa, a fadin duniya.Masu aikata wannan kuma laifin daga shekara 15 zuwa 45 ne.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

Igwe ya ce yadda za a kula da cutar shi ne da zarar mutum yab fa ganin wadannan  alamun sai yaga Likita ba tare da bata lokaci ba, sai a aje aga Likitan mahaukata, ko wanda yake kula da lafiyar iyali, domin bada shawarar data dace kan mataki na gaba.

“Sai dai kuma idan ana bukatar cikakkiyar kulawa akwai bukatar hada maganin da bada shawara

Da yake magana kan matakin da yafi dacewa ayi sai Likitan mahaukatan yace  akwai abubuwa da suke kawo farinciki da suka hada da  hakuri, samun cimma buri, su suka fi taimakawa wajen samun warkewa daga cutar  damuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Damuwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Yadda Ake Fara Radiyon Intanet

Next Post

Jami’an Tsaro Sun Yi Kwanton Bauna Sun Kashe ‘Yan Fashin Daji 10 A Kaduna

Related

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu
Rahotonni

Yadda Masu Bukata Ta Musamman Suka Rungumi Sabbin Dabarun Noma Domin Ciyar Da Kansu

3 days ago
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki
Rahotonni

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

4 days ago
Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

2 weeks ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

2 weeks ago
Majalisar Dokokin Nijeriya Ta Sanar Da Dakatar Da Ayyukanta Saboda Alhinin Rasuwar Buhari
Labarai

Na Shiga Aikin Soja Domin Gujewa Yin Auren Fari Da Ƙuruciya — Buhari

2 weeks ago
Ko Yanzu Tinubu Ya Yi Rawar Gani, Kuma Yana Ƙoƙari Sosai – Buhari
Rahotonni

Muhimman Abubuwa 10 Da Kowa Zai So Ya Sani Game Da Marigayi Shugaban Ƙasa Buhari

2 weeks ago
Next Post
Kungiyar NAOWA Ta Nemi Matan Sojoji Su Karfafa Wa Mazajensu Wurin Yaki Da Ta’addanci

Jami'an Tsaro Sun Yi Kwanton Bauna Sun Kashe 'Yan Fashin Daji 10 A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

Fiye Da Kamfanoni 30,000 Masu Zuba Jari Daga Waje Aka Kafa A Sin A Rabin Farkon Bana

July 29, 2025
Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

Cikin Wata 2 Ƴansanda Sun Damƙe Mutane 5,488, Sun Ceto 170 Da Aka Sace

July 29, 2025
Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

Sojojin Sin Sun Bi Sahun Shiga Ayyukan Ba Da Agajin Ambaliyar Ruwa

July 29, 2025
Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke Ƙarƙashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang

Babu Wata Karamar Hukumar Da Ke Ƙarƙashin Ikon Ƴan Ta’adda A Filato -Gwamna Mutfwang

July 29, 2025
Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

Shugaba Xi Ya Aike Da Sako Ga Taron Wanzar Da Zaman Lafiya Na Matasan Kasa Da Kasa

July 29, 2025
Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

Morocco Ta Shigar Da Ƙara Kan Nasarar Super Falcons A Gasar WAFCON

July 29, 2025
An Fitar Da Kudaden Farfado Da Sassan Birnin Beijing Da Bala’in Ambaliyar Ruwa Ya Shafa

An Fitar Da Kudaden Farfado Da Sassan Birnin Beijing Da Bala’in Ambaliyar Ruwa Ya Shafa

July 29, 2025
Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu

Matashi Ya Kashe Surukarsa Saboda Shigarta Cikin Sha’anin Aurensu

July 29, 2025
Xi Ya Yi Kira Da A Yi Azamar Kare Rayukan Al’umma Yayin Da Ake Fuskantar Ibtila’in Ambaliya A Wasu Sassan Kasar Sin

Xi Ya Yi Kira Da A Yi Azamar Kare Rayukan Al’umma Yayin Da Ake Fuskantar Ibtila’in Ambaliya A Wasu Sassan Kasar Sin

July 29, 2025
Birtaniya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Mutane 33 A Zamfara

Birtaniya Ta Yi Allah-Wadai Da Kisan Mutane 33 A Zamfara

July 29, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.