• English
  • Business News
Monday, June 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gyaran Kundin Tsarin Mulki Ne Zai Hana Cin Kudin Kananan Hukumomi – Bagudu

by Umar Faruk
2 years ago
in Labarai
0
Gyaran Kundin Tsarin Mulki Ne Zai Hana Cin Kudin Kananan Hukumomi – Bagudu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamna Abubakar Atiku Bagudu na Jihar Kebbi, ya ce, har sai an cika sashe na 7 na kundin tsarin mulkin Nijeriya kafin gwamnoni su daina sama da fadi da kudaden kananan hukumomi.

Gwamnan, ya bayyana hakan ne yayin da ya ke rattaba hannu a kan kasafin kudin jihar na 2023 naira biliyan 166.985, 110. 21 a gidan gwamnatin da ke Birnin Kebbi.

  • Shugaba Xi Ya Aikewa Shugaba Cyril Ramaphosa Sakon Taya Shi Murnar Sake Zaben Sa A Matsayin Shugaban Jam’iyyar ANC
  • Ba Tsige Ni Aka Yi Ba, Ni Na Yi Murabus Da Kaina – Baba Impossible 

Ya ce, ‘yancin cin gashin kan kananan hukumomi na tafiya a dukkan majalisun jihohi, dole ne a amince da majalisar dokokin kasar nan na yi wa sashe na 7 na kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima.

Kazalika, ya kara da cewa gwamnatinsa ba ta hana cin gashin kan kananan hukumomi ba kamar yadda ake yadawa.

“Kebbi ba son a bai wa kananan hukumomi ‘yancin cin gashin kai da na ma’aikatar shari’a.

Labarai Masu Nasaba

Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

“A makon da ya gabata, an gudanar da taron hadin gwiwa na dukkan gwamnoni da shugabannin majalisun jihohi, inda na gabatar da batutuwa kan wannan batu da kuma batun tsaro.

“Na ce ya kamata majalisar dokokin kasa ta bai wa majalisun jihohi ikon tunkarar kalubalen tsaro a jihohinsu.

“Kuma ya kamata ya kasance su na da ikon nada jami’an shari’a da kuma tsige su. Na ce, Idan majalisar dokokin jihar na da ikon tsige gwamna to ya kamata ta sami ikon sarrafa bangaren shari’a,” in ji Gwamna Bagudu.

Ya ce kasafin kudin 2023 da ya sanya wa hannu, ya zama doka gwamnatoci biyu ne za su aiwatar da shi domin za ya bar mulki a ranar 29 ga Mayu, 2023.

“Saboda yadda kasafin kudinmu na bankin duniya da sauran hukumomin kasa da kasa suka sanya Jihar Kebbi a matsayin daya daga cikin jihohin kasar nan da suka yi amfani da kasafin kudinsu yadda ya kamata.

“Kuma hakan ya sa jihar Kebbi ta samu lambar yabo guda biyar a cikin watannin da suka gabata, in ji shi”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BaguduGwamnoniKananan HukumomiKebbiKudadeKundin Tsarin Mulki
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Kano Za Ta Fadada Fitar  Da Zobo Zuwa Ketare

Next Post

Yawan Audugar Da Xinjiang Ta Samar Ya Kai 90% Bisa Jimillar Wadda Kasar Sin Ke Samarwa

Related

Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa
Labarai

Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

3 hours ago
Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano
Labarai

Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

6 hours ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

8 hours ago
bakin wake
Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

10 hours ago
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar
Labarai

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

12 hours ago
Gwamnan kano
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22

14 hours ago
Next Post
Yawan Audugar Da Xinjiang Ta Samar Ya Kai 90% Bisa Jimillar Wadda Kasar Sin Ke Samarwa

Yawan Audugar Da Xinjiang Ta Samar Ya Kai 90% Bisa Jimillar Wadda Kasar Sin Ke Samarwa

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

Ma’aikatar Tsaron Kasar Sin Ta Maida Martani Game Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka Kan Kasar Sin

June 1, 2025
Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

Tsohon Minista Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Nasarawa

June 1, 2025
Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

Ranar Yara Ta Duniya: Yadda Shugaba Xi Ya Kasance Tare Da Yara

June 1, 2025
Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

Sin Na Matukar Adawa Da Munanan Kalaman Sakataren Tsaron Amurka

June 1, 2025
Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

Sanatocin Arewa Sun Yi Jimamin Rasuwar ‘Yan Wasan Kano

June 1, 2025
Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”

June 1, 2025
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

June 1, 2025
bakin wake

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

June 1, 2025
‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

‘Yan Wasan Da Tauraruwar Ronaldo Da Messi Ta Hana Su Haskawa

June 1, 2025
NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

NDLEA Ta Cafke Masu Tura Alhazai Saudiyya Domin Safarar Hodar Iblis Zuwa Kasar

June 1, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.