• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shari’ar ‘Yar Ganduje: Alkali Ya Umarci ‘Yan Jarida Su Fice Daga Cikin Kotu

by Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
Shari’ar ‘Yar Ganduje: Alkali Ya Umarci ‘Yan Jarida Su Fice Daga Cikin Kotu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Alkalin kotun shari’ar Musulunci da ke Jihar Kano, Abdullahi Halliru, ya umarci ‘yan jirida da su fice daga kotun domin Asiya-Balaraba Ganduje wato diya ga gwaman jihar, Ganduje, ta gabatar da takardar karar kashe aurenta da ta shafe shekara 16 da mijinta Inuwa Uba.

Ko da ya ke, alkalin ya ce, kowane mutum dai-dai ya ke da kowa a idon doka, inda ya kara da cewa, wannan karar ta musamman ce, wadda ba sai an wallafa ta ba, ganin irin mutanen da ke a cikin shari’ar.

  • Wasu Mutane Sun Kashe Wata Mata Sun Cefanar Da Sassan Jikinta A Jihar Ogun
  • 2023: ‘Yan Damfara Sun Bude Manhajar Intanet Don Daukar Ma’aikatan Zabe – INEC

Ya ce, zai yin wannan shari’ar ne a ofishinsa.

An ruwaito cewa, Balaraba ta bukaci kutun da ta raba aurenta bukatar bisa tsarin khul’i, kamar yadda shari’ar addinin musulunci ya tanada.

Mai sharia’a Khadi da ya yi dubi akan takadar karar, ya baiwa mijin wa’adin mako biyu da ya lalubo da hanyoyin da zai dai-dai da matarsa.

Labarai Masu Nasaba

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

Khadin ya kuma kebe ranar 5 ga watan janairun 2023 domin ya yanke hukunci akan karar.

Sai dai, mijin Inuwa ya dage kai da fata cewa, har yanzu yana son matarsa tare da kuma bukatar kotun ta kara masa lokaci don ya samu ya shawo kan Balaraba.

An ruwaito cewa, a wasu shekarun baya, Balaraba ta samu sabani da mahaifanta saboda da koma wa bangaren mijinta wanda suka zarga da yin amfani da su don samun dukiyarsu.

Bugu da kari, an ruwaito wata majiya ta ce, bayan da Balaraba ta jure wa matsin da ta sha daga gun iyayenta ta kuma yi watsi da Inuwa, an tura jami’an tsaro zuwa gidan ma’auratan da ke a rukunin gidaje na Technical Staff, inda suka yi awon gaba da wasu takardun Ikadarorin Inuwa.

A cewar majiyar, kadarorin sun hada da na kan titin Kano zuwa Zaria da kuma takardun wasu gidajen sayar da man fetur da kuma wani gida da ke Abuja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Diyar GandujeGandujekanoKotuRaba AureShari'a
ShareTweetSendShare
Previous Post

…Ko Goyon Bayan Da Peter Obi Ke Samu Zai Yi Tasiri?

Next Post

Qin Gang Ya Jaddada Muhimmancin Wanzar Da Daidaito A Dangantakar Sin Da Amurka

Related

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi
Labarai

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

18 seconds ago
Daurarru
Labarai

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

9 hours ago
Wutar lantarki
Labarai

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

11 hours ago
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka
Labarai

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

12 hours ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

13 hours ago
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu
Labarai

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

15 hours ago
Next Post
Qin Gang Ya Jaddada Muhimmancin Wanzar Da Daidaito A Dangantakar Sin Da Amurka

Qin Gang Ya Jaddada Muhimmancin Wanzar Da Daidaito A Dangantakar Sin Da Amurka

LABARAI MASU NASABA

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

Jihohi Bakwai Na Kashe Kaso 190 Na Kudin Shigarsu Wajen Biyan Basuka

June 6, 2025
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

June 6, 2025
Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

Ministan Harkokin Wajen Sin Zai Halarci Taron Ministocin Kula Da Matakan Taron FOCAC Da Bikin Baje Kolin Tattalin Arziki Da Cinikayyar Sin Da Afirka Karo Na 4

June 6, 2025
An Kama Wadanda Ake Zargi Da Kai Wa Shugaban Kwadago Hari Ribadu

Ribadu Ya Kara Jaddada Gargadinsa Kan Biyan Kudin Fansa Ga Masu Garkuwa Da Mutane

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.