• English
  • Business News
Sunday, November 9, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Jumu’a

by Sulaiman
3 years ago
Goro

Jama’a barka da juma’a da fatan kowa zai yi juma’a lafiya, kamar kowanne mako kafin naje ga bude sakonnin masu karatu sai na fara mika tawa gaisuwar, zuwa ga dukkanin al’ummar musulmi baki daya, ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki na gida dana waje, ina gaida abokan aiki da dukkanin jama’ar da ke gaida ni, sai gaisuwa ga sauran ma’aikata baki daya na wannan Jaridar ta Leadership musamman Edita na Abdulrazak Yahuza Jere. Bari kuma naje ga sakonnin masu karatu:

Sako daga Ummulkhursum Nasir Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana, sannan ina gaida Halima Sale, Zakiyya Abdulsalam, khadija Lamin, Adele Mike, Mahdiyya Haruna, Fatan sun yi Juma’a Lafiya.

Sako daga Nabila Dikko:
Saƙon goron jumma’a na yau kai tsaye zuwa ga manyan mata ‘yan kasuwa, maganin kananun mata wanda suka yi fice gurin sayar da zafafan kaya, masu inganci wato ‘ARGUNGU ENTERPRENUERS’ ina muku fatan alheri, gaisuwar ban girma ga ‘yan uwana, masoyana da abokan arziki da fatan kun yi juma’a lafiya.

Sako daga Zahra’u Abubakar (Dr.Zahra) Jihar Kano:
Assalamu alaikum ina yiwa daukacin ma’aikatan Jaridar Leadership fatan alkairi sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga kakata Ramatu ( Yaya) da ke karamar hukumar Isa a Jihar Sokoto, sannan ina mika sakon gaisuwata ga Ibrahim, baban Rumasa’u da Aisha, sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga Mustafa Abban Sadik da kuma Mujittaba Abban Malam da kuma Auwal (A.A.Umar) baban Amir da Ameera, sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga metron Habiba da Metron Asiya Nuhu Banmali Hospital alkairin Allah ya kai musu a duk inda suke, a karshe ina gaida Abdullahi Adamu Gwani Baban Amarya.

Sako daga Hassana Yahaya Iyayi (Maman Noor):
Ina miko sakon gaisuwata zuwa ga ‘yan ‘group’ din Taskira karrakataf dinsu, musamman ma Aunty Rabi’a da Nana Aisha maradi. Ina gaida yarana,
Fatima, khadija Abdulmumin da kuma Almustapha, sai ‘ya ta Habiba Abdulhadi (Iman),
Da fatan an yi juma’a lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

GORON JUMA’A

Sako daga Maryam Ibrahim ‘Yar mutan Sakoto:
Da farko ina mika sakon barka da juma’a zuwa ga ayarin iyalan gidan Marigayi Alh Alu Achida da fatan dukkaninsu za su yi Juma’a lafiya, kana daga bisani ina mika sakon barka da juma’a dina zuwa ga ayarin Iyalan gidan Malam Shehu Usman Bubare da fatan suma za su yi sallar juma’a lafiya, daga bisani ina yiwa kafatanin ilahirin marubuta barka da juma’a, kama daga kanana har manya suma da fatan za su yi sallar juma’a lafiya, ina mika sakon barka da juma’a dina zuwa ga ‘Ya’yana abin alfaharina wato Aminu Dankaduna Amanawa da fatan shi ma zai yi juma’a lafiya, daga karshe ina yiwa kawayena fatan alkhairi da fatan za su yi sallar juma’a lafiya wato, Oummeenmust da Eshart kana da Shehyn Ta’o ban manta da Fatin Jamilu ba kana da Zubaidar Rabi’u daga karshe ina yiwa Uwanin Bukkoki fatan ta yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Yahaya Maikaza Kajiji 08080323435:
Salama’alaikum Editan jaridarmu mai albarka wato Leadership Ayau, ina son a bani dama in mika gaisuwar goron juma’a zuwa ga Kabiru Muhammad Sha’aibu gatan masu sauraron Bond FM da Honorable Altine Shehu kajiji da alhj. jinjiri mil12 da alhj. Ibrahim tsohon Ciyaman na kasuwar Alabo da Yakubu Waliyyi da Fatima Bintu dake sango da fatan sun yi juma’a lafiya, Madallah da ranar malaman makaranta ta duniya da majalisar dinkin duniya ta ware, hakan zai sa malamai su kara kaimi wajan fitar da duniya daga jahilci. Agefe daya kuma ina kira ga gwannatin kasarmu Najeriya da ta kara kaimi wajan ganin ta inganta rayuwar malaman makarantun kasarmu ta fuskar wadatasu da kayan aiki da albashi mai tsoka.

Sako daga Maryam Murtala Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana sannan ina gaida Mahadiya Haruna, ina gaida Zainab Aminu, Hafsat Abdulmudalib, Bilkisu Musa, Aisha Kabir Sheshe, Maryam Nafi’u, Munifa Abbas, Safiyya Salisu Tahir, Ina gaida Mamah, Rukayya Salis, Jamila Salisu, Anti Nana, Anti Fauziyya, da Ahmad, da afnan da Anti Rukayya, da Surayya. Da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Fatima Ali Musa Badawa Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana sannan ina gaida yayyena da kannena, ina gaida Rahma Sani Nuhu, ina gaida Fatima Ilyas Abubakar, Ina gaida Rabi’atu Abdul’aziz, ina gaida Rahma Muktar, ina gaida Amina Abdulkadir Isah, ina gaida Aisha Abdullahi Muhammad, ina gaida Maryam Haruna Salis, ina gaida Fatima Abdulkadir Ishak, ina gaida Zainab Labaran, ina gaida Khadija Bello Umar, sannan ina gaida Malamaina Maza da mata fatan sun yi juma’a lafiya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita
Al'adu

Gwamna Dauda Lawal A Shekara 60: Inda Akwai Fata, Akwai Mafita

September 2, 2025
GORON JUMA’A
Goron Juma'a

GORON JUMA’A

August 15, 2025
GORON JUMA’A 8-8-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 8-8-2025

August 8, 2025
Next Post
An Kashe ‘Yan Bindiga 4 Da Cafke Matar Da Ke Kai Wa ‘Yan Ta’adda Makamai A Kaduna

An Kashe 'Yan Bindiga 4 Da Cafke Matar Da Ke Kai Wa 'Yan Ta'adda Makamai A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

Kasar Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Kan Samun Ci Gaba Mai Karancin Fitar Da Hayaki

November 8, 2025
Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

Kasar Sin Ta Sake Jaddada Cikakken Goyon Bayanta Ga Muhimmiyar Rawar Da MDD Ke Takawa A Harkokin Kasa Da Kasa 

November 8, 2025
Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

Turkiyya Na Karbar Bakuncin Wasu Kasashen Musulmai Game Da Makomar Gaza

November 8, 2025
Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

Babban Yankin Sin Da Taiwan Sun Yi Tarukan Bita Don Tunawa Da Taron Xi Da Ma Mai Tarihi

November 8, 2025
Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

Kasashen Afirka Bakwai Da Sojojin Amurka Suka Shiga

November 8, 2025
Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

Firaministan Kasar Georgia: CIIE Muhimmin Dandali Ne

November 8, 2025
Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko

November 8, 2025
CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Watsa Jerin Shirye-Shirye Don Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

CMG Ya Gabatar Da Jerin Rahotannin Talabijin Kan Tunawa Da Cika Shekaru 80 Da Dawowar Yankin Taiwan Kasar Sin

November 8, 2025
Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

Xi Ya Yi Kiran Zurfafa Gyare-gyare Da Bude Kofa A Yayin Rangadin Aiki A Guangdong

November 8, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.