ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Goron Jumu’a

by Sulaiman
4 years ago
Goro

Jama’a barka da juma’a da fatan kowa zai yi juma’a lafiya, kamar kowanne mako kafin naje ga bude sakonnin masu karatu sai na fara mika tawa gaisuwar, zuwa ga dukkanin al’ummar musulmi baki daya, ina gaida ‘yan uwa da abokan arziki na gida dana waje, ina gaida abokan aiki da dukkanin jama’ar da ke gaida ni, sai gaisuwa ga sauran ma’aikata baki daya na wannan Jaridar ta Leadership musamman Edita na Abdulrazak Yahuza Jere. Bari kuma naje ga sakonnin masu karatu:

Sako daga Ummulkhursum Nasir Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana, sannan ina gaida Halima Sale, Zakiyya Abdulsalam, khadija Lamin, Adele Mike, Mahdiyya Haruna, Fatan sun yi Juma’a Lafiya.

Sako daga Nabila Dikko:
Saƙon goron jumma’a na yau kai tsaye zuwa ga manyan mata ‘yan kasuwa, maganin kananun mata wanda suka yi fice gurin sayar da zafafan kaya, masu inganci wato ‘ARGUNGU ENTERPRENUERS’ ina muku fatan alheri, gaisuwar ban girma ga ‘yan uwana, masoyana da abokan arziki da fatan kun yi juma’a lafiya.

ADVERTISEMENT

Sako daga Zahra’u Abubakar (Dr.Zahra) Jihar Kano:
Assalamu alaikum ina yiwa daukacin ma’aikatan Jaridar Leadership fatan alkairi sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga kakata Ramatu ( Yaya) da ke karamar hukumar Isa a Jihar Sokoto, sannan ina mika sakon gaisuwata ga Ibrahim, baban Rumasa’u da Aisha, sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga Mustafa Abban Sadik da kuma Mujittaba Abban Malam da kuma Auwal (A.A.Umar) baban Amir da Ameera, sannan ina mika sakon gaisuwata zuwa ga metron Habiba da Metron Asiya Nuhu Banmali Hospital alkairin Allah ya kai musu a duk inda suke, a karshe ina gaida Abdullahi Adamu Gwani Baban Amarya.

Sako daga Hassana Yahaya Iyayi (Maman Noor):
Ina miko sakon gaisuwata zuwa ga ‘yan ‘group’ din Taskira karrakataf dinsu, musamman ma Aunty Rabi’a da Nana Aisha maradi. Ina gaida yarana,
Fatima, khadija Abdulmumin da kuma Almustapha, sai ‘ya ta Habiba Abdulhadi (Iman),
Da fatan an yi juma’a lafiya.

LABARAI MASU NASABA

Goron Juma’a

GORON JUMA’A 22-05-2026

Sako daga Maryam Ibrahim ‘Yar mutan Sakoto:
Da farko ina mika sakon barka da juma’a zuwa ga ayarin iyalan gidan Marigayi Alh Alu Achida da fatan dukkaninsu za su yi Juma’a lafiya, kana daga bisani ina mika sakon barka da juma’a dina zuwa ga ayarin Iyalan gidan Malam Shehu Usman Bubare da fatan suma za su yi sallar juma’a lafiya, daga bisani ina yiwa kafatanin ilahirin marubuta barka da juma’a, kama daga kanana har manya suma da fatan za su yi sallar juma’a lafiya, ina mika sakon barka da juma’a dina zuwa ga ‘Ya’yana abin alfaharina wato Aminu Dankaduna Amanawa da fatan shi ma zai yi juma’a lafiya, daga karshe ina yiwa kawayena fatan alkhairi da fatan za su yi sallar juma’a lafiya wato, Oummeenmust da Eshart kana da Shehyn Ta’o ban manta da Fatin Jamilu ba kana da Zubaidar Rabi’u daga karshe ina yiwa Uwanin Bukkoki fatan ta yi sallar juma’a lafiya.

Sako daga Yahaya Maikaza Kajiji 08080323435:
Salama’alaikum Editan jaridarmu mai albarka wato Leadership Ayau, ina son a bani dama in mika gaisuwar goron juma’a zuwa ga Kabiru Muhammad Sha’aibu gatan masu sauraron Bond FM da Honorable Altine Shehu kajiji da alhj. jinjiri mil12 da alhj. Ibrahim tsohon Ciyaman na kasuwar Alabo da Yakubu Waliyyi da Fatima Bintu dake sango da fatan sun yi juma’a lafiya, Madallah da ranar malaman makaranta ta duniya da majalisar dinkin duniya ta ware, hakan zai sa malamai su kara kaimi wajan fitar da duniya daga jahilci. Agefe daya kuma ina kira ga gwannatin kasarmu Najeriya da ta kara kaimi wajan ganin ta inganta rayuwar malaman makarantun kasarmu ta fuskar wadatasu da kayan aiki da albashi mai tsoka.

Sako daga Maryam Murtala Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana sannan ina gaida Mahadiya Haruna, ina gaida Zainab Aminu, Hafsat Abdulmudalib, Bilkisu Musa, Aisha Kabir Sheshe, Maryam Nafi’u, Munifa Abbas, Safiyya Salisu Tahir, Ina gaida Mamah, Rukayya Salis, Jamila Salisu, Anti Nana, Anti Fauziyya, da Ahmad, da afnan da Anti Rukayya, da Surayya. Da fatan za su yi juma’a lafiya.

Sako daga Fatima Ali Musa Badawa Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana sannan ina gaida yayyena da kannena, ina gaida Rahma Sani Nuhu, ina gaida Fatima Ilyas Abubakar, Ina gaida Rabi’atu Abdul’aziz, ina gaida Rahma Muktar, ina gaida Amina Abdulkadir Isah, ina gaida Aisha Abdullahi Muhammad, ina gaida Maryam Haruna Salis, ina gaida Fatima Abdulkadir Ishak, ina gaida Zainab Labaran, ina gaida Khadija Bello Umar, sannan ina gaida Malamaina Maza da mata fatan sun yi juma’a lafiya.

Jumu'a
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas
  • Sulaiman
    Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji
  • Sulaiman
    Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

MASU ALAKA

GORON JUMA’A 17-04-2026
Goron Juma'a

Goron Juma’a

June 5, 2026
GORON JUMA’A 01-07-2025
Goron Juma'a

GORON JUMA’A 22-05-2026

May 22, 2026
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026 Na Naira Tiriliyan 68.32, Ya Tsawaita Ayyukan 2025
Labarai

Ku Kula Da Kyawawan Ɗabi’u, Su Ne Waɗanda Annabi SAW Ya Kira Duk Halitta A Kansu

April 17, 2026
Next Post
An Kashe ‘Yan Bindiga 4 Da Cafke Matar Da Ke Kai Wa ‘Yan Ta’adda Makamai A Kaduna

An Kashe 'Yan Bindiga 4 Da Cafke Matar Da Ke Kai Wa 'Yan Ta'adda Makamai A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

'yansanda

Yansanda Sun Kai Samame Maɓoyar Masu Laifi, Sun Kama Mutane 150 A Legas

July 7, 2026
Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

Wakiliyar Sin Ta Bayyana Matsayar Kasar Yayin Taron Muhawarar Gaggawa Dangane Da Sudan

July 7, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Nuna Damuwa Kan Yawaitar Hare-haren Da Ake Kai Wa Jami’an Soji

July 7, 2026
Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

Xi Jinping Ya Ba Da Umurni Kan Ayyukan Rigakafin Ambaliyar Ruwa Da Karfafa Ceton Jama’a

July 7, 2026
Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

Mu Leka Yadda Sin Ke Ba Da Misali Ga Duniya Wajen Raya Aikin Noma Da Kauyuka

July 7, 2026
Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

Gwamnonin APC Na Ganawar Sirri A Birnin Kebbi

July 7, 2026
An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

An Kai Kayayyakin Jin Kai Na Gaggawa Na Farko Da Gwamnatin Sin Ta Samar Wa Venezuela

July 7, 2026
Kotu Ta Umarci A Kamo Mata Dogarin Gwamna El-Rufa’i

MURIC Ba Ta Gamsu Da Rahoton Lafiyar El-Rufai Da Aka Gabatar A Kotu Ba

July 7, 2026
Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.