• English
  • Business News
Tuesday, July 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Kuskuren Shugabannin Baya Ne Ya Jefa Nijeriya Cikin Tsaka Mai Wuya – Kwankwaso

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai, Siyasa
0
Kuskuren Shugabannin Baya Ne Ya Jefa Nijeriya Cikin Tsaka Mai Wuya – Kwankwaso
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce kuskuren da shugabannin baya suka yi ne ya jefa kasar nan ciki tasku.

Dan takarar ya bayyana haka ne a birnin Landan, ya yi da ya halarci tattaunawa da ‘yan siyasa da Chatnam House ke yi.

  • Rundunar ‘Yansanda Ta Ba Iyalan Jami’anta Da Suka Mutu Da Wadanda Suka Jikkata Biliyan 13
  • Cutar Shakewar Numfashi Ta Kashe Mutum 25 A Jihar Kano

“Akwai matsaloli da dama da Nijeriya ke ciki, amma a ganina shugabannin baya ne suka haifar da su.

“Akwai rashin aikin yi, babu ilimi mai inganci, rashawa, rashin kyawun kayan aikin lafiya.

“Idan na samu dama zan gyara wadannan kurakuran da shugabannin suka yi saboda na gano inda gizo ke sakar.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

Kwankwaso ya ce jam’iyyarsa ta NNPP da magoya bayanta sun shirya tsaf don yi wa Nijeriya sabon tsari da kowa zai ci moriyar dimokuradiyya.

Sai dai dan takarar ya yi karin haske kan yadda hadewar jam’iyyarsa da jam’iyyar LP ta ci tura.

“Abubuwa sun faru a baya kuka tafiyar ba ta yi kyau ba, ita jam’iyyar LP da farko ta fari kamar gishiri da afkinta amma yanzu shiru kake ji tamkar wadda ruwa ya shanye.”

Dan takarar ya alakanta halin da ake ciki da rashin shugabanci nagari wanda aka samu a shekaru 24 da suka wuce a baya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Chatnam HousekanoKwankwasoLandanNNPP
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Raba Wa Jami’an Tsaro Na NSCDC 7 Da ‘Yan Bindiga Suka Kashe Cakin Banki Da Guraben Aiki

Next Post

Harkokin Diplomasiyya Na Shugaban Kasar Sin A Shekarar 2022

Related

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16
Manyan Labarai

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

4 minutes ago
Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC
Siyasa

Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

28 minutes ago
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina
Manyan Labarai

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A YaÆ™i Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

3 hours ago
Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje
Da É—umi-É—uminsa

Tinubu Ya Karrama Mata ‘Yan Ƙwallon Nijeriya Da Lambar Girmamawa (OON), Dala Dubu 100 Da Gidaje

16 hours ago
Gwamnatin Sakkwato Ta Ƙaddamar Da Sababbin Motoci 30, Don BunÆ™asa Sha’anin Sufuri A Jihar
Da É—umi-É—uminsa

Super Falcons Sun Iso Abuja ÆŠauke Da Kofin WAFCON

16 hours ago
Kakakin Majalisar Wakilai, Abbas, Ya Yi Jimamin Rasuwar Buhari, Ya Ce Mutuwa Ce Da Ta Girgiza Shi
Da É—umi-É—uminsa

SDP: Fadar Shugaban Ƙasa Ta Yi Wa El-Rufai Shaguɓe Da Ayyana Shi A Matsayin Ɗan Gudun Hijirar Siyasa

18 hours ago
Next Post
Harkokin Diplomasiyya Na Shugaban Kasar Sin A Shekarar 2022

Harkokin Diplomasiyya Na Shugaban Kasar Sin A Shekarar 2022

LABARAI MASU NASABA

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

Gwamnan Zamfara Ya NaÉ—a Abdulkadir Ibrahim A Matsayin Sabon Sarkin Katsinan Gusau Na 16

July 29, 2025
Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

Tsohon ÆŠan Takarar Mataimakin Gwamnan Kaduna Na PDP Ya Koma ADC

July 29, 2025
EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

EFCC Ta Kama Mutane 11 Kan HaÆ™ar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Akwa Ibom

July 29, 2025
Gwamna Dikko Zai Sake Tsarin Babbar Kasuwar Jihar Katsina

Jami’an Tsaron Katsina Sama Da 100 Sun Rasu A YaÆ™i Da ‘Yan Ta’adda – Gwamnati

July 29, 2025
An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

An Gudanar Da Taron Dandalin Tattaunawar Neman Sabon Tunani Na Asali Na 2025

July 28, 2025
Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

Ambaliyar Ruwa: Adadin Mutanen Da Suka Rasu Ya Ƙaru Zuwa 23 A Jihar Adamawa

July 28, 2025
Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

Sin: Ya Kamata A Warware Sabanin Tattalin Arziki Da Cinikayya Ta Hanyar Tattaunawa

July 28, 2025
Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

Kotun Ta Ci Tarar Hukumar NYSC Kan Haramtawa ‘Yan Bautar Ƙasa Mata Sanya Siket Da Tauye Musu ‘Yanci

July 28, 2025
An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

An Fara Sabon Zagayen Tattaunawar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka A Sweden

July 28, 2025
Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

Sin Ta Samu Iska Mai Ni’ima Da Ruwa Mai Inganci A Rabin Farko Na Bana

July 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.