• English
  • Business News
Wednesday, August 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Koyi Da Dabi’un Muhammad Ali – Pogba

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Labarai
0
Ina Koyi Da Dabi’un Muhammad Ali – Pogba
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A cikin wata hira mai zurfi da Sky Sports don murnar Watan Tarihin Bakar fata, tsohon dan wasan tsakiyar Manchester United Paul Pogba ya yi magana game da gwarzonsa Muhammad Ali da yadda fitaccen dan dambe ya taimaka wajen daidaita rayuwarsa zuwa yanzu. Fagenwasanni.com ta rawaito.

Pogba ya yi magana ta zahiri game da cin zarafin wariyar launin fata da iyayensa suka jure da kuma dalilin da ya sa ya kuduri niyyar kawo canji. Haka kuma Pogba ya bude bayannan hanyar kasancewar kyawun rayuwarsa a Musulunci a dalilin gwaninsa Ali.

  • Dole A Hada Karfi Wajen Dakile Bazuwar Makamai A Afirka –Buhari
  • ’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (I)

‘Yan wasan kwallon kafa su kan zama fitattu ne a duniya tare da samun miliyoyin kudade, amma su kan bayyana shin wanene gwarzonsu?

Shin wanane Gwarzon Pogba “Muhammad Ali?. Ya kasance wani mutum wanda nake tsammanin yana ceton rayuka. Jarumi shi ne wanda ke ceton rayuka, yana taimakon mutane, kuma ina tsammanin abin da yake yi kenan. Ya ceci mutane da yawa, amma kawai ta hanyar ba da sako mai kyau, ya taimaka wa duniya, fadin gaskiya lokacin da wuyane fadin ta a lokutan da suka kasance masu wahala ga bakar fata. Ya yi magana ga bakar fata kuma ya taimaka mana mun sami ‘yanci a yau,” in ji Pogba ”

“Wannan shi ne dalilin da ya sa ya zama gwarzo, abin koyina. Babu shakka, Na fuskanci lokaci ne mai wahala kamar yadda kuke tsammani kuma iyayena sun kasance suna gaya min tarihin abin da ya yi wa bakar fata.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

Ya kasance gwarzo. Haka nan, shi mutum ne mai hikima ina mai baku shawara kuma kuna kokarin yin koyi da wannan mutumin. ”

Shin iyayenku sun taba yi muku magana game da Muhammad Ali musamman, ko kuma game da rayuwa shekaru 40 ko 50 da suka gabata?

“Mahaifina, lokacin da ya isa Faransa, a lokacin da ya gaya mani cewa an kai masa hari kuma mutane sun gaya masa wasu kalaman wariyar launin fata masu sanya zafin rai da matukar damuwa lokacin da yake cikin motar bas.

Pogba ya kara da cewa Mahaifina ko yaushe yana gaya min in kasance cikin nutsuwa da wayo, kawai in kyale masu yi min kalaman wariya, in zama mai hankali fiye da wadancan mutanen, don haka kawai kar na rika basu amsar maganarsu. Na san ko wanene ni, dole ne in yi alfahari da yadda nake, koyaushe. Ina alfahari da launin fatata. ”

Me kuke tunani game da yadda Muhammad Ali ya kasance jarumi don yin magana a lokacin yana a Amurka?

“Ina tsammanin kamar ba za mi iya yin magana mai sanya kwarin gwiwa kamar yadda yadda yake iya shigar magana, tare da azanci ba, shi ya kasance mutum ne mai azanci, yana da hikima sosai kuma ya san yadda ake aika sako amma ba tare da rigima da wani ba, saboda mutane ba za su ce yana neman rigima ba’,

Shi Muhammad Ali Yana da tausa murya, hali nagari, kwarjini, kan fadar komai ta hanyar wasa, ko ta wata hanya mai kyau da basira, don haka mutane za su fahimta kuma ba za su yi fushi ba. ”

“To, ina fatan haka saboda zan iya cewa na koyi kadan daga gare shi, yadda za ku kasance da yarda da kawunanku za su kasance a hade. Wannan wani abu ne da ba zan iya canzawa ba. Ina son murmushi, wasa, dariya da rawa. Wannan shi ne abin da na fahimta, sannan kuma ina son zama mai ra’ayin kaina.

Haka nan, shi mutum ne wanda ba ya cuta kuma ni ma bana cuta, don haka yana da ban sha’awa a gare ni in san labarinsa. Kowa yana da tarihin kansa don haka ina sha’awar sanin halayyarsa. ”

Juyowa hankalin wasu zuwa Musulunci, daga abin da kuka karanta kuma kuka gani, me kuke tunani, hakan ya zama mafi alheri da kyau a gare shi, ta yadda yake gudanar da lamarinsa cikin nutsuwa

“Ina tsammanin na dauki wasu kyawawan halayensa, me yiwuwa ku iya tambaya cewa me ya sa hakan ya faru da ni, me ya sa wannan abin ya zo min haka, me ya sa hakan.

In kuma sai in ce muku Musulunci ne ya ba mu wannan, a Al -Kur’ani mai girma ya ba ni hanyar da zan zama jagoran rayuwata, da yadda komai ya kan iya kasancewa da ni tar da sanin me ya sa ma muke a cikin wannan rayuwa.

A dalilin hakan idanuna sun bude sosai game da sanin rayuwa, da komai, da kuma sanin muhimman abubuwa, fiye da kwallon kafa kuma fiye da dukkan wasanni, ba don saiti irin addinin Musulunci ta yaya za mu fahimci rayuwa, lallai ba za mu fahimci abubuwa da dama ba domin cewa komai mukaddari ne, don haka kaddararku ita ce makomarku, ba za ku iya canza hakan ba.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Muhammad AliPogba
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Wajaba INEC Ta Hana Yakin Neman Zabe Bisa Amfani Da Addini

Next Post

An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya

Related

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 
Manyan Labarai

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

1 hour ago
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

3 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

5 hours ago
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba
Manyan Labarai

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

6 hours ago
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro
Manyan Labarai

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

7 hours ago
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar
Manyan Labarai

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

8 hours ago
Next Post
An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya

An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

Gwamnatin Imo Ta Amince Da N104,000 A Matsayin Sabon Mafi Ƙarancin Albashin Ma’aikata 

August 27, 2025
Mazauna Kuyello A Jihar Kaduna Na Cikin Zullumin Bayyanar ‘Yan Ta’addar Ansaru

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 8 A Kaduna, Sun Jikkata Wasu

August 27, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

‘Yansanda Sun Ceto Mutum 5 Da Aka Sace A Jihar Kebbi

August 27, 2025
Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Ya Yi Hatsari, Ba A San Halin Da Fasinjoji Ke Ciki Ba

NRC Ta Dakatar Da Sufurin Jirgin Ƙasan Abuja-Kaduna Bayan Hatsarin Da Ya Yi 

August 27, 2025
PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

PDP Na Tattaunawa Da Obi Da Jonathan Kan Yi Mata Takarar Shugaban Ƙasa A 2027 – Moro

August 27, 2025
Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

Kwalara Ta Kashe Mutum 7 A Zamfara, Sama Da Mutum 200 Sun Kamu Da Cutar

August 27, 2025
Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

Gwamnati Ta Fara Aikin Gyara Na’urar Watsa Shirye-shirye Mai Gajeren Zango Ta Gidan Rediyon Muryar Nijeriya

August 26, 2025
Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

Shin Mummunan Halin Da Aka Shiga Yayin Yakin Duniya Na II Bai Isa Darasi Ba?

August 26, 2025
Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

Gwamna Buni Ya Kaddamar Da Dashen Bishiyoyi Na 2025

August 26, 2025
Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

Firaministan Kasar Sin Li Qiang Ya Taya Nestor Ntahontuye Murnar Zama Sabon Firaministan Kasar Burundi

August 26, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.