ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, July 6, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ina Koyi Da Dabi’un Muhammad Ali – Pogba

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
Pogba

A cikin wata hira mai zurfi da Sky Sports don murnar Watan Tarihin Bakar fata, tsohon dan wasan tsakiyar Manchester United Paul Pogba ya yi magana game da gwarzonsa Muhammad Ali da yadda fitaccen dan dambe ya taimaka wajen daidaita rayuwarsa zuwa yanzu. Fagenwasanni.com ta rawaito.

Pogba ya yi magana ta zahiri game da cin zarafin wariyar launin fata da iyayensa suka jure da kuma dalilin da ya sa ya kuduri niyyar kawo canji. Haka kuma Pogba ya bude bayannan hanyar kasancewar kyawun rayuwarsa a Musulunci a dalilin gwaninsa Ali.

  • Dole A Hada Karfi Wajen Dakile Bazuwar Makamai A Afirka –Buhari
  • ’Yar Kasuwa Elizabeth Homes: Labarin Tashe Da Rushewarta (I)

‘Yan wasan kwallon kafa su kan zama fitattu ne a duniya tare da samun miliyoyin kudade, amma su kan bayyana shin wanene gwarzonsu?

ADVERTISEMENT

Shin wanane Gwarzon Pogba “Muhammad Ali?. Ya kasance wani mutum wanda nake tsammanin yana ceton rayuka. Jarumi shi ne wanda ke ceton rayuka, yana taimakon mutane, kuma ina tsammanin abin da yake yi kenan. Ya ceci mutane da yawa, amma kawai ta hanyar ba da sako mai kyau, ya taimaka wa duniya, fadin gaskiya lokacin da wuyane fadin ta a lokutan da suka kasance masu wahala ga bakar fata. Ya yi magana ga bakar fata kuma ya taimaka mana mun sami ‘yanci a yau,” in ji Pogba ”

“Wannan shi ne dalilin da ya sa ya zama gwarzo, abin koyina. Babu shakka, Na fuskanci lokaci ne mai wahala kamar yadda kuke tsammani kuma iyayena sun kasance suna gaya min tarihin abin da ya yi wa bakar fata.

LABARAI MASU NASABA

Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

Ya kasance gwarzo. Haka nan, shi mutum ne mai hikima ina mai baku shawara kuma kuna kokarin yin koyi da wannan mutumin. ”

Shin iyayenku sun taba yi muku magana game da Muhammad Ali musamman, ko kuma game da rayuwa shekaru 40 ko 50 da suka gabata?

“Mahaifina, lokacin da ya isa Faransa, a lokacin da ya gaya mani cewa an kai masa hari kuma mutane sun gaya masa wasu kalaman wariyar launin fata masu sanya zafin rai da matukar damuwa lokacin da yake cikin motar bas.

Pogba ya kara da cewa Mahaifina ko yaushe yana gaya min in kasance cikin nutsuwa da wayo, kawai in kyale masu yi min kalaman wariya, in zama mai hankali fiye da wadancan mutanen, don haka kawai kar na rika basu amsar maganarsu. Na san ko wanene ni, dole ne in yi alfahari da yadda nake, koyaushe. Ina alfahari da launin fatata. ”

Me kuke tunani game da yadda Muhammad Ali ya kasance jarumi don yin magana a lokacin yana a Amurka?

“Ina tsammanin kamar ba za mi iya yin magana mai sanya kwarin gwiwa kamar yadda yadda yake iya shigar magana, tare da azanci ba, shi ya kasance mutum ne mai azanci, yana da hikima sosai kuma ya san yadda ake aika sako amma ba tare da rigima da wani ba, saboda mutane ba za su ce yana neman rigima ba’,

Shi Muhammad Ali Yana da tausa murya, hali nagari, kwarjini, kan fadar komai ta hanyar wasa, ko ta wata hanya mai kyau da basira, don haka mutane za su fahimta kuma ba za su yi fushi ba. ”

“To, ina fatan haka saboda zan iya cewa na koyi kadan daga gare shi, yadda za ku kasance da yarda da kawunanku za su kasance a hade. Wannan wani abu ne da ba zan iya canzawa ba. Ina son murmushi, wasa, dariya da rawa. Wannan shi ne abin da na fahimta, sannan kuma ina son zama mai ra’ayin kaina.

Haka nan, shi mutum ne wanda ba ya cuta kuma ni ma bana cuta, don haka yana da ban sha’awa a gare ni in san labarinsa. Kowa yana da tarihin kansa don haka ina sha’awar sanin halayyarsa. ”

Juyowa hankalin wasu zuwa Musulunci, daga abin da kuka karanta kuma kuka gani, me kuke tunani, hakan ya zama mafi alheri da kyau a gare shi, ta yadda yake gudanar da lamarinsa cikin nutsuwa

“Ina tsammanin na dauki wasu kyawawan halayensa, me yiwuwa ku iya tambaya cewa me ya sa hakan ya faru da ni, me ya sa wannan abin ya zo min haka, me ya sa hakan.

In kuma sai in ce muku Musulunci ne ya ba mu wannan, a Al -Kur’ani mai girma ya ba ni hanyar da zan zama jagoran rayuwata, da yadda komai ya kan iya kasancewa da ni tar da sanin me ya sa ma muke a cikin wannan rayuwa.

A dalilin hakan idanuna sun bude sosai game da sanin rayuwa, da komai, da kuma sanin muhimman abubuwa, fiye da kwallon kafa kuma fiye da dukkan wasanni, ba don saiti irin addinin Musulunci ta yaya za mu fahimci rayuwa, lallai ba za mu fahimci abubuwa da dama ba domin cewa komai mukaddari ne, don haka kaddararku ita ce makomarku, ba za ku iya canza hakan ba.

Pogba
Rabi'u Ali Indabawa
+ postsBio
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Adadin Mutanen Da Tsananin Zafi Ya Kashe A Turai Ya Haura Dubu 1,300 —WHO
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Pakistan Ta Kashe Mutum 36 A Hare-haren Da Ta Kai Kan Iyakarta Da Afghanistan
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Dalilanta Na Sake Fasalin Hukumar NYSC
  • Rabi'u Ali Indabawa
    https://hausa.leadership.ng/author/rabiu-ali-indabawa/
    Sarkin Zazzau Ya Umarci A Soke Wasu Al’adu Da Ke Kawo Wa Aure Cikas

MASU ALAKA

Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata
Manyan Labarai

Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

July 6, 2026
Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi
Manyan Labarai

Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

July 6, 2026
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami
Manyan Labarai

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

July 6, 2026
Next Post
An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya

An Gano Mage Mafi Tsufa A Duniya

LABARAI MASU NASABA

An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

An Kaddamar Da Atisayen Hadin Gwiwa Mai Taken “Hadin Gwiwar Ayyuka Kan Teku-2026” Tsakanin Sin Da Rasha

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

Mutane 15 Sun Mutu A Wani Mummunan Hatsarin Mota, 17 Sun Jikkata

July 6, 2026
Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

Hukuncin Kisa Ne Ya Dace Da Ƴan Ta’adda Ba Gyaran Hali Ba – Gagdi

July 6, 2026
Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

Kotu Ta Ɗage Shari’ar Kwace Kadarori 57 Na Tsohon Minista Malami

July 6, 2026
Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

Ƴan Bindiga Sun Kashe Manoma 9, Sun Sace Da Dama A Birnin Gwari

July 6, 2026
Gwamnatin Kano Ta Kashe Biliyan 928 A Ayyukan Ci Gaba 1,508

Gwamnatin Kano Ta Kashe Biliyan 928 A Ayyukan Ci Gaba 1,508

July 6, 2026
Jonathan Ya Musanta Zargin Tayin Naira Biliyan 500 Domin Raba Kuri’un Kudu Maso Kudu

Jonathan Ya Musanta Zargin Tayin Naira Biliyan 500 Domin Raba Kuri’un Kudu Maso Kudu

July 6, 2026
FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

FIFA Ta Dakatar Da Aiwatar Da Hukuncin Hana Folarin Balogun Buga Wasa

July 5, 2026
Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

Sabbin Shaidu Sun Bulla Dake Kara Tabbatar Da Ta’asar Amfani Da Sinadarai Masu Guba Yayin Da Dakarun Japan Ke Mamaya A Sassan Kasar Sin

July 5, 2026
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Tarayya Ta Nemi Taimakon Ƙasashen Waje

Yajin Aiki: Ƙungiyar Likitocin Nijeriya Ta Ba Gwamnati Wa’adin Mako Huɗu

July 5, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.