• English
  • Business News
Monday, October 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Zanga-Zangar Sauya Kudi: Gwamnan Kwara Ya Dakatar Da Taron Yakin Neman Zabe A Jihar

byMuhammad
3 years ago
inDa ɗumi-ɗuminsa
0
Zanga-Zangar Sauya Kudi: Gwamnan Kwara Ya Dakatar Da Taron Yakin Neman Zabe A Jihar

A ci gaba da nuna goyon baya ga al’umar jihar Kwara kan matsalolin da musanyar kudi ya haifar.

Gwamnan jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya dakatar da taron gangamin yakin neman zabe na jam’iyyar APC mai mulki a jihar.

  • Sauyin Kudi: Buhari Ya Gana Da Tinubu
  • Tsoffin Kudi: Kotun Koli Ta Dage Sauraren Shari’ar Zuwa 22 Ga Fabrairu

AbdulRazaq ya sanar da hakan a gidan rediyon jihar da ke Ilorin, babban birnin jihar a ranar Laraba.

“A bisa halin da jama’a ke ciki, na dakatar da tarukan jam’iyyar APC har sai wani lokaci,” in ji gwamnan.

A yayin da yake kira da a kwantar da hankula, AbdulRazaq ya shaida wa al’umar jihar cewa har yanzu dokar da kotun koli ta bayar na izinin zama ci gaba da karbar tsohon kudin.

Labarai Masu Nasaba

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

Sakon gwamnan yana cewa: “Ya ku al’ummar Jihar Kwara:

“Ina jajanta muku bisa yadda ake ci gaba da fama da karanci kudi sakamakon sake fasalin kudin da CBN ya yi a baya-bayan nan.

“ Kotun Koli ta ba da umarnin da zai ba da damar ci gaba da amfani da tsoho da sabbin takardun kudi tare. Wannan umarnin har yanzu yana nan har sai Kotun Koli ta yanke hukunci a kan haka.

“Saboda haka ina so ku kwantar da hankalinku, ku zama masu bin doka da oda da zaman lafiya, kada mu afka wa juna, ko mu lalata dukiyoyin juna.

“Ina kira gare ku da ku kwantar da hankalinku kada ku yi kasa a guiwa ko kuma ku shiga kowane irin tashin hankali.

“Ina shaida irin wahalar da wannan lamari ya haifar, ina mai tabbatar muku cewa wannan za a samu sauki nan da kankanin lokaci, ina matukar godiya da hakurinku.

“A don haka na dakatar da tarukan siyasa har sai zuwa wani lokaci nan gaba.”

ShareTweetSendShare
Muhammad

Muhammad

Related

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi
Da ɗumi-ɗuminsa

Kwamitin Shura Na Kano Ya Dakatar Da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

5 days ago
NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025
Da ɗumi-ɗuminsa

NECO Ta Saki Sakamakon Jarrabawar 2025

3 weeks ago
DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu
Da ɗumi-ɗuminsa

DSS Ta Maka Sowore, Facebook Da X A Kotu Kan Wallafa Rubutu Game Da Tinubu

3 weeks ago
Next Post
Ya Kamata Amurka Ta Yi Karin Haske Kan Fashewar Bututun Nord Stream

Ya Kamata Amurka Ta Yi Karin Haske Kan Fashewar Bututun Nord Stream

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

Kotu Ta Aike Da Ɗan TikTok Gidan Gyaran Hali Kan Bidiyon Batsa A Kano

October 6, 2025
Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

Kada Ku Yi Sanadiyar Rugujewar Matatar Mai Ta Dangote – Shettima Ga PENGASSAN 

October 6, 2025
Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

Habakar Yin Sayayya A Lokacin Hutu Ta Nuna Kirkira Da Irin Ci Gaban Da Tattalin Arzikin Kasar Sin Ke Samu   

October 6, 2025
Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

Karamin Ofishin Jakadancin Sin Da Ke Legas Ya Yi Bikin Bunkasa Al’adu Na Bikin Tsakiyar Kaka

October 6, 2025
Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta

October 6, 2025
Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

Nazari Ya Gano Falalen Dutse Na Yanki Mai Nisa A Duniyar Wata Ya Fi Tsananin Sanyi Fiye Da Na Yanki Na Kusa

October 6, 2025
Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

Yanzu-Yanzu: Kwara United Ta Sallami Kocinta, Tunde Sanni

October 6, 2025
Tinubu

Talaucin Da Ya Ninku Fiye Da Sau Biyu A Gwamnatin Tinubu, An Ƙuduri Aniyar Kawar Da Shi Nan Da Shekaru 5

October 6, 2025
Yadda Rashin Isassun Malaman Turanci Da Lissafi Ke Shafar Ingancin Ilimi A Nijeriya (3)

TRCN Ta Koka Kan Yawaitar Malaman Da Ba Su Cancanta Ba A Nijeriya 

October 6, 2025
Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

Rwanda Da Huawei Sun Kaddamar Da Shirin DigiTruck Domin Bunkasa Fasaha A Fadin Kasar

October 6, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.