• Leadership Hausa
Tuesday, December 5, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Tsoffin Kudi: Kotun Koli Ta Dage Sauraren Shari’ar Zuwa 22 Ga Fabrairu

by Sadiq
10 months ago
in Da ɗumi-ɗuminsa
0
Tsoffin Kudi: Kotun Koli Ta Dage Sauraren Shari’ar Zuwa 22 Ga Fabrairu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kotun koli ta dage ci gaba da shari’ar musanyar takardun Naira na Babban Bankin Nijeriya (CBN) zuwa ranar Laraba 22 ga watan Fabrairu domin sauraren kararrakin da jihohi 10 suka shigar.

Kotun kolin da ta fara sauraren shari’ar a ranar Laraba, ta cika makil da wasu manyan lauyoyi da gwamnonin jihohin Kaduna da Kogi, Nasir El-Rufai da Yahaya Bello.

  • An Yi Zanga-Zanga A Ogun Kan Karancin Sabbin Kudi
  • NUC Ta Daga Darajar Kwalejin Ilimi Ta Sa’adatu Zuwa Jami’ar Ilimi Ta Kano

A zaman da ya gabata, kotun ta dakatar da aiwatar da wa’adin daina amfani da tsofaffin takardun kudi a ranar 10 ga watan Fabrairu na CBN kan N200, N500 da N1,000.

Jihohin Zamfara da Kogi da kuma Kaduna ne suka shigar da karar gwamnatin tarayya da kuma babban bankin kasa CBN.

Sauran jihohin da suka hada da Neja, Kano, Ondo, Ekiti, su ma sun maka CBN da gwamnatin tarayya a gaban kuliya kan batun daina amfani da tsofaffin takardun kudi.

Labarai Masu Nasaba

Ana Fargabar Sakamakon Hukuncin Zaben Gwamnan Sokoto Da Kotu Za Ta Yanke Yau Litinin

Zaben Kano: ‘Yansanda Da Masu Zanga-zanga Sun Yi Arangama A Kano

An fara zaman kotun inda mai shari’a John Okoro ya jagoranci kwamitin mutum bakwai.

Ya ce bai kamata kotu ta yi watsi da shari’ar da kuma manufarta ba domin ta shafi ’yan Nijeriya da ke cikin mawuyacin hali.

Jihar Legas, ta hannun babban mai shari’a, Moyosore Onigbanjo, ita ma ta nemi shigar da karar gwamnati kan batun.

Tags: CBNGwamnatin TarayyyaKotun KoliMusayar KudiNairaSabbin KudiTsofaffin Takardun Kudi
ShareTweetSendShare
Previous Post

An Yi Zanga-Zanga A Ogun Kan Karancin Sabbin Kudi

Next Post

‘Yansanda Sun Ceto Masu Yi Wa Kasa Hidima 15 Da Aka Sace A Anambra

Related

Kotun Zaben Gwamnan Sokoto Ta Kori Karar PDP Ta Tabbatar Da Nasarar Zaben Aliyu
Da ɗumi-ɗuminsa

Ana Fargabar Sakamakon Hukuncin Zaben Gwamnan Sokoto Da Kotu Za Ta Yanke Yau Litinin

1 week ago
Zaben Kano: ‘Yansanda Da Masu Zanga-zanga Sun Yi Arangama A Kano
Da ɗumi-ɗuminsa

Zaben Kano: ‘Yansanda Da Masu Zanga-zanga Sun Yi Arangama A Kano

2 weeks ago
Dakatar Da Albashin Sabbin Ma’aikatan Kano: Nakasassu Sun Shiga Tsaka-mai-wuya —Zango
Manyan Labarai

Zaben Kano: Abba Ya Daukaka Kara Zuwa Kotun Koli

2 weeks ago
Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Zaben Fintiri A Adamawa
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotun Daukaka Kara Ta Tabbatar Da Zaben Fintiri A Adamawa

2 weeks ago
Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Zaben Gwamnan Zamfara A Matsayin Bai Kammala Ba
Da ɗumi-ɗuminsa

Kotun Daukaka Kara Ta Ayyana Zaben Gwamnan Zamfara A Matsayin Bai Kammala Ba

3 weeks ago
Babu Ranar Daina Amfani Da Tsofaffin Takardun Naira – CBN
Da ɗumi-ɗuminsa

Babu Ranar Daina Amfani Da Tsofaffin Takardun Naira – CBN

3 weeks ago
Next Post
Ana Zargin ‘Yansanda Da Keta Haddin Dan Jarida A Kano

'Yansanda Sun Ceto Masu Yi Wa Kasa Hidima 15 Da Aka Sace A Anambra

LABARAI MASU NASABA

Da Na Gaba Ake Gane Zurfin Ruwa

Da Na Gaba Ake Gane Zurfin Ruwa

December 4, 2023
An Rufe Taron Fahimtar Sin Na shekarar 2023

An Rufe Taron Fahimtar Sin Na shekarar 2023

December 4, 2023
Kotu Ta Umarci Dawo Da Motoci 50 Da Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Kwashe

Kotu Ta Umarci Dawo Da Motoci 50 Da Tsohon Gwamnan Zamfara Ya Kwashe

December 4, 2023
Kasafin 2024 Ya Bada Fifiko Ne Wajen Jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Minista

Kasafin 2024 Ya Bada Fifiko Ne Wajen Jaddada Ajandar Saisaita Nijeriya – Minista

December 4, 2023
Gwamnatin Birtaniya Na Damuwa Kan Yadda Ake Neman A Mayar Da Kayayyakin Tarihi Da Ta Mallaka

Gwamnatin Birtaniya Na Damuwa Kan Yadda Ake Neman A Mayar Da Kayayyakin Tarihi Da Ta Mallaka

December 4, 2023
Babban Edita Dan Kasar Ghana: A Bayyana Yadda Sin Da Afirka Suke Hadin Gwiwa Da Juna

Babban Edita Dan Kasar Ghana: A Bayyana Yadda Sin Da Afirka Suke Hadin Gwiwa Da Juna

December 4, 2023
Sojojin Nijeriya Sun Dauki Alhakin Kai Harin Bam Cikin Kuskure A Wurin Taron Mauludi A Kaduna

Sojojin Nijeriya Sun Dauki Alhakin Kai Harin Bam Cikin Kuskure A Wurin Taron Mauludi A Kaduna

December 4, 2023
Jami’ar EDF: Matakan Lardin Guangdong Na Sin Kan Magance Sauyin Yanayi Abin Koyi Ne

Jami’ar EDF: Matakan Lardin Guangdong Na Sin Kan Magance Sauyin Yanayi Abin Koyi Ne

December 4, 2023
Yadda Likitocin Nijeriya 1,616 Suka Koma Aiki Zuwa Kasar Birtaniya 

Yadda Likitocin Nijeriya 1,616 Suka Koma Aiki Zuwa Kasar Birtaniya 

December 4, 2023
Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Da Kasa Na Congdu Na 2023

Xi Jinping Ya Aike Da Wasikar Taya Murna Ga Taron Kasa Da Kasa Na Congdu Na 2023

December 4, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.