• English
  • Business News
Friday, July 11, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sharhi:Yadda Amurka Ke Wasa Da Hankalin Al’umma

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Sharhi:Yadda Amurka Ke Wasa Da Hankalin Al’umma
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A kwanakin baya, yadda wasu manyan abubuwan da suka faru a kasar Amurka sun jawo hankalin kasa da kasa. Na farko shi ne yadda wani jirgin kasa ya kauce daga layin dogon da yake bi a jihar Ohio ta kasar, na biyu shi ne yadda ake zargin gwamnatin Biden da tsara shirin lalata bututun iskar gas da ke tsakanin Rasha da Turai, na uku kuma shi ne yadda kasar Amurka ta harbo wani balan-balan na kasar Sin da makami mai linzami, sai dai yadda gwamnatin kasar Amurka ke mayar da martani ga batutuwan da ma yadda kafofin watsa labarai na kasar ke ba da rahotanni suna ba jama’a mamaki.

Jirgin kasan da ya kauce daga kan layin dogo yana dauke da sinadarai masu guba, lamarin da ya gurbata muhallin wurin sakamakon yadda sashen kula da al’amuran gaggawa na wurin ya daidaita hadarin, inda mazauna wurin suka fara ciwon kai da nuna sauran alamu na rashin lafiya, baya ga kuma dimbin kifayen da aka gano sun mutu a cikin kogunan wurin.

A sa’i daya kuma, sanannen dan jarida na kasar Seymour Hersh ya fitar da wani rahoton bincike, inda ya zargi gwamnatin Joe Biden da lalata bututun jigilar iskar gas na Nord Stream, don neman cimma moriyar kanta. Wadannan manyan abubuwa ne da suka shafi rayuwar al’ummar kasar Amurka da ma sunan kasar, amma abin mamaki shi ne, gwamnatin Amurka da kuma manyan kafofin yada labarai na kasar duk sun yi shiru, a yayin da kuma suke ta rura wutar batun wai “balan-balan na kasar Sin”.

Shin me ya faru ga gwamnatin Amurka da kafofin watsa labarai na kasar?

Me ya sa suke iya ganin balan balan da ta ratsa sararin samaniyar kasar bisa kuskure wanda ke da tsayin mita 18,000 daga doron duniyarmu, amma sun kasa ganin gurbatacciyar hayakin da ke saman jihar Ohio? Me ya sa suke ta rura wutar zancen barazana daga sauran kasashe, amma kuma suka kawar da ido daga hakikanin abin da ke barazana ga lafiyar al’ummar kasar?

Labarai Masu Nasaba

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

Me ya sa a farkon fashewar bututun Nord Stream, suka daga murya suka ce dole a hukunta wadanda suka aikata laifin, amma kuma suka yi shiru bayan da Seymour Hersh ya fitar da rahotonsa?

A game da wannan, mai fashin baki kan harkokin siyasar kasar Amurka Alex Krainer ya yi nuni da cewa, lokacin da Amurka ke kokarin rura wutar batun “balan-balan na kasar Sin, a daidai lokacin ne da jirgin kasan ya kauce daga kan layin dogo da kuma Seymour Hersh ya fitar da rahotonsa, kuma dalilin da ya sa ta yi hakan shi ne don kawar da hankalin al’umma daga hakikanin matsalolin da suke fuskanta.

To, ashe wasa da hankalin al’umma ke nan Amurka ke yi. (Mai zane:Mustapha Bulama)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ana Zargin Dan Majalisar Wakilai Na Gaya/Ajingi/Albasu Da Amfani Da Takardun Karatu Na Bogi

Next Post

Jami’in MDD: Fasahohin Sin Za Su Taimaka Wa Afirka Tinkarar Matsalar Sauyin Yanayi

Related

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya
Daga Birnin Sin

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

44 minutes ago
FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”
Daga Birnin Sin

FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

2 hours ago
An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

3 hours ago
Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita
Daga Birnin Sin

Mataimakin Babban Magatakardan MDD: Sin Aminiya Ce Da Afirka Za Ta Iya Dogaro Da Ita

21 hours ago
Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL
Daga Birnin Sin

Li Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da ALLi Qiang Ya Gana Da Manyan Jami’an Masar Da AL

22 hours ago
Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori
Daga Birnin Sin

Yadda JKS Ta Jure Tsawon Tarihin Gwagwarmaya Da Cimma Nasarori

23 hours ago
Next Post
Jami’in MDD: Fasahohin Sin Za Su Taimaka Wa Afirka Tinkarar Matsalar Sauyin Yanayi

Jami’in MDD: Fasahohin Sin Za Su Taimaka Wa Afirka Tinkarar Matsalar Sauyin Yanayi

LABARAI MASU NASABA

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

Fahimtar Kyawun Bambance-Bambance Kyakkawar Hanya Ce Ta Wanzar Da Zaman Jituwa A Duniya

July 11, 2025
Illar Kakaba Wa Majalisa Ta 10 Shugabanni Ga Gwamnatin Tinubu – Dattawan Arewa

Majalisar Tarayya Ta Karrama NPA Da Kyautar Gaskiya Da Riƙon Amana Ta 2025

July 11, 2025
FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

FRCN Ya Kaddamar Da Shirin Koyar Da Sinanci Mai Taken “Hello China”

July 11, 2025
Sojoji Sun Sake Ceto ‘Yan Matan Makarantar Chibok 2

Sojoji Sun Kama Mutum 2 Da AK-47 A Taraba

July 11, 2025
Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (2)

Manzon Allah (SAW) Zai Cika Shekara 1,500 Da Haihuwa A Shekarar (2)

July 11, 2025
An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

An Fitar Da Sanarwar Beijing Bayan Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adama

July 11, 2025
Donald Trump Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Tuhumar Da Ake Masa

Amurka Ta Rage Wa’adin Bizar ‘Yan Nijeriya Zuwa Wata Uku

July 11, 2025
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Alaƙanta Shettima Da Kwatanta Jonathan Da Tinubu Kan Batun Tsige Gwamna

July 11, 2025
Jihohi 10 Sun Kinkimo Bashin Naira Biliyan 417 Duk Da Karin Samun Kudaden Shiga

Jihohi 10 Sun Kinkimo Bashin Naira Biliyan 417 Duk Da Karin Samun Kudaden Shiga

July 11, 2025
Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Shirin Ciyar Da Ɗalibai A Makarantun Zamfara

Gwamna Lawal Ya Ƙaddamar Da Shirin Ciyar Da Ɗalibai A Makarantun Zamfara

July 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.