• English
  • Business News
Wednesday, September 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Sake Bude Tashar Jirgin Kasa Ta Fengtai Dake Beijing Bayan Aikin Fadada Ta

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
An Sake Bude Tashar Jirgin Kasa Ta Fengtai Dake Beijing Bayan Aikin Fadada Ta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An sake bude tashar jirgin kasa ta Fengtai ta birnin Beijing, wacce ta kasance tashar jirgin kasa ta kasar Sin mafi dadewa, kuma mafi girma a nahiyar Asiya, a yau 20 ga watan Yuni tashar ta soma aiki tun bayan ayyukan gyare-gyaren da aka gudanar a tashar na tsawon shekaru hudu.

Bayan sake budewar, tashar za ta kasance a matsayin wata babbar mahadar layukan dogo na kasar Sin, kamar hada layin dogo na hanyar jirgin kasa mai matukar sauri na Beijing zuwa Guangzhou, da Beijing zuwa Kowloon, kamar yadda babban kamfanin kula da sufurin layin dogo na kasar Sin ya bayyana, hukumar kula da sufurin jirgin kasan ta kara da cewa, za ta fara ne da gudanar da ayyukan hidimar zirga-zirgar jiragen kasa 120 a matakin farko.

  • Majalisar Gudanarwar Sin Ta Nada Sabbin Jami’an Gwamnatin HKSAR

An fara aikin gina tashar jirgin kasa ta Fengtai a shekarar 1895 a kudancin birnin Beijing. Tashar ta ci gaba da gudanar da ayyukan hidimar fasinjoji har zuwa shekarar 2010 a lokacin da aka rufe ta.

Tashar da aka gina, tana da girman murabbi’in mita kusan 400,000, da kuma hanyoyin layin dogo 32, da rumfunan jiran jiragen kasa 32. Tashar tana da girman daukar fasinjoji a kalla 14,000 a cikin kowace sa’a guda. Ita ce tashar jirgin kasa irinta ta farko a kasar Sin wacce ta hada dukkan tsarukan hidimar jiragen kasa wanda ya kunshi na jiragen kasa masu matukar sauri da kuma na jiragen kasan da aka saba gudanarwa da kuma jirgin kasa dake tafiya a karkashin kasa. (Ahmad)

 

Labarai Masu Nasaba

Xi Ya Bukaci Hada Karfi Da Karfe Wajen Gina Yankin Xinjiang Ya Zama Mafi Kyau

Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

 


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Peter Obi Zai Iya Zama Shugaban Kasa A 2027 Ko 2031, Amma 2023 ‘Ta Yi Wuri Da Yawa’ – Babangida Aliyu

Next Post

Yadda Haduwata Za Ta Kasance Idan Muka Hadu Da Buhari Da El-rufa’i – Sheikh Zakzaky

Related

Xi Ya Bukaci Hada Karfi Da Karfe Wajen Gina Yankin Xinjiang Ya Zama Mafi Kyau
Daga Birnin Sin

Xi Ya Bukaci Hada Karfi Da Karfe Wajen Gina Yankin Xinjiang Ya Zama Mafi Kyau

7 hours ago
Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya
Daga Birnin Sin

Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

8 hours ago
Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80
Daga Birnin Sin

Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

9 hours ago
Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai
Daga Birnin Sin

Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

10 hours ago
Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba
Daga Birnin Sin

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba

10 hours ago
Kasar Sin Ta Mallaki Kusan Tashoshin Fasahar 5G Miliyan 4.65
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Mallaki Kusan Tashoshin Fasahar 5G Miliyan 4.65

13 hours ago
Next Post
Yadda Haduwata Za Ta Kasance Idan Muka Hadu Da Buhari Da El-rufa’i – Sheikh Zakzaky

Yadda Haduwata Za Ta Kasance Idan Muka Hadu Da Buhari Da El-rufa'i - Sheikh Zakzaky

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 51, 876 Sun Mika Wuya A Arewa Maso Gabas

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda, Sun Kama Masu Laifi

September 24, 2025
Xi Ya Bukaci Hada Karfi Da Karfe Wajen Gina Yankin Xinjiang Ya Zama Mafi Kyau

Xi Ya Bukaci Hada Karfi Da Karfe Wajen Gina Yankin Xinjiang Ya Zama Mafi Kyau

September 23, 2025
Kotun Sojin Nijeriya Ta Yanke Hukuncin Kisa Kan Wani Soja Da Ya Kashe ÆŠan Adaidaita

An Yanke Wa Sojojin Da Suka Sayar Wa ‘Yan Ta’adda Makamai Hukuncin ÆŠaurin Rai-da-rai A Borno

September 23, 2025
Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

Aikin Ba Da Ilmi Na Tushe Na Kasar Sin Ya Kai Matsakaicin Matsayi Na Kasashe Masu Arziki A Duniya

September 23, 2025
Gavi Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Yi Masa Tiyata

Gavi Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Yi Masa Tiyata

September 23, 2025
Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Ya Isa New York Don Halartar Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 23, 2025
UNGA: Shettima Ya Tallata Damar Zuba Jari Na Dala Biliyan 200 A Fannin Makamashi A Nijeriya

UNGA: Shettima Ya Tallata Damar Zuba Jari Na Dala Biliyan 200 A Fannin Makamashi A Nijeriya

September 23, 2025
Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

Kasashe Da Dama Sun Amince Da Kafuwar Kasar Falasdinu Yayin Da Amurka Ta Ci Gaba Da Kau Da Kai

September 23, 2025
Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba

Kuri’ar Jin Ra’ayoyi Ta CGTN: Guguwar Amincewa Da Kasar Falasdinu Ta Nuna Yadda Amurka Da Isra’ila Suka Zama Saniyar Waren Da Ba A Taba Gani Ba

September 23, 2025
Noma

Babban Bankin Nijeriya Ya Rage KuÉ—in Ruwan Da Bankuna Ke Caja

September 23, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.