• Leadership Hausa
Friday, December 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Majalisar Gudanarwar Sin Ta Nada Sabbin Jami’an Gwamnatin HKSAR

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Kasar Sin
0
Majalisar Gudanarwar Sin Ta Nada Sabbin Jami’an Gwamnatin HKSAR
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

Yadda Taron Baje Kolin CIIE Karo Na 6 A Birnin Shanghai Ya Gudana Cikin Armashi

A yau Lahadi majalisar gudanarwar kasar Sin ta nada manyan jami’an da zasu jagoranci gwamnati na 6 na yankin musamman na Hong Kong (HKSAR) na kasar, wanda yayi daidai da amincewar sabon kantoman yankin John Lee, da kuma bisa dacewa da tsarin muhimman dokoki yankin HKSAR.

  • Shirin Bidiyo Da Ya Nuna Yadda Sin Ta Fatattaki Talauci Ya Karfafawa ‘Yan Nijeriya Gwiwa

Lee, wanda ya lashe zaben shugabancin yankin, wanda aka gudanar a ranar 8 ga watan Mayun da ya gabata, zai kama aiki daga ranar 1 ga watan Yulin shekarar 2022 da muke ciki.

Sabbin jami’an da aka zaba zasu fara aiki ne a rana guda tare da sabon shugaban na yankin HKSAR.(Ahmad)

ShareTweetSendShare
Previous Post

Martani: ‘Ni Dan Kabilar Igbo Ne, Babu Mai Fitar Da Ni Daga Cikinsu’ —Okowa

Next Post

Mai Damfara Da Sunan Mace A Facebook Ya Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano

Related

Fu Qiaomei
Daga Kasar Sin

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

1 hour ago
CIIE
Daga Kasar Sin

Yadda Taron Baje Kolin CIIE Karo Na 6 A Birnin Shanghai Ya Gudana Cikin Armashi

4 weeks ago
shawarar ziri daya
Daga Kasar Sin

Shekaru Goma Masu Albarka: Yadda Shawarar Ziri Ɗaya Da Hanya Ɗaya Ta Yi Kyakkyawar Tasiri Ga Kasashen Afirka

2 months ago
Shawarar Kasar Sin Ta Gina Al’ummar Duniya Mai Mokamar Bai Daya
Daga Kasar Sin

Shawarar Kasar Sin Ta Gina Al’ummar Duniya Mai Mokamar Bai Daya

2 months ago
“Mafarkina Na Zuwa Sararin Samaniya” 
Daga Kasar Sin

“Mafarkina Na Zuwa Sararin Samaniya” 

2 months ago
Yadda Sin Ta Kubuta Daga “Kangin Talauci”
Daga Kasar Sin

Yadda Sin Ta Kubuta Daga “Kangin Talauci”

3 months ago
Next Post
Mai Damfara Da Sunan Mace A Facebook Ya Shiga Hannun ‘Yan Sanda A Kano

Mai Damfara Da Sunan Mace A Facebook Ya Shiga Hannun 'Yan Sanda A Kano

LABARAI MASU NASABA

Fu Qiaomei

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

December 8, 2023
kwastam

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

December 8, 2023
Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

December 8, 2023
tallafi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Raba Tallafi Ga Masu Kananan Masana’antu

December 8, 2023
Akpabio

‘Yan Nijeriya Ba Sa Amanna Da Jam’iyyun Siyasa – Akpabio

December 8, 2023
Manzon Allah

Daga Cikin Mutane Aka Aiko Manzon Allah Amma Ba Mutum Ne Kamar Kowa Ba (SAW)

December 8, 2023
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

December 8, 2023
Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

December 8, 2023
NAHCON

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

December 8, 2023
kaduna

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.