• English
  • Business News
Saturday, October 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Jama’ar Kano Sun Shirya Fita Zabe Duk Da Rade-Radin Samun Tashin Hankali

by Sadiq
3 years ago
Kano

Jama’ar Jihar Kano sun bayyana shirinsu na yin tururuwa domin fita zaben gwamna da na ‘yan majalisar jiha da za yi a ranar Asabar 18 ga watan Maris, 2023.

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ake rade-radin cewa za a iya samun tashe-tashen hankula a lokacin zaben saboda farin jinin da akalla jam’iyyun siyasa biyu ke da shi na neman kujerar gwamna a jihar.

  • Karancin Kudi: Mun Yi Asarar Kwai Na Biliyan 30 -Masu Kiwo
  • Rikicin Zabe: Jihohin 7 Da Idanuwa Ke Kansu A Zaben Gwamnoni

Wasu daga cikin wadanda za su kada kuri’a wadanda Wakilinmu ya ji ra’ayoyinsu a ranar Juma’a, suna da ra’ayin cewa ba tare da la’akari da abin da ake fada ba za su fita don yin zabe.

Wakilinmu da ya zagaya birnin Kano domin jin ra’ayoyin mazauna garin, ya kuma ruwaito cewa, akwai kwanciyar hankali yayin da ake gudanar da harkokin kasuwanci na yau da kullum.

Ya kuma ruwaito cewar jami’an tsaro a shirye suke da suke yayin da suke sintiri a fadin jihar.

LABARAI MASU NASABA

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Wasu da suka zanta da LEADERSHIP amma ba su ambaci sunayensu na ganin cewa takarar gwamna za ta kasance tsakanin ‘yan takarar jam’iyyar APC, Nasir Yusuf Gawuna, da na jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusif.

Malam Tijjanni Abdulrahman, wanda ya zanta da wakilinmu ya ce: “Mun shirya tsaf domin kada kuri’ar ‘yan takarar da muke so, jita-jitar cewa za a yi tashin hankali shi ne a tsoratar da mu daga fitowa amma hakan ba zai hana mu fita ba.”

Mista Chinedu Ogochukwu ya kuma ba da tabbacin cewa shi da iyalansa wadanda suka kai shekarun kada kuri’a za su fito domin kada kuri’a amma za su yi hakan cikin taka-tsan-tsan, ya kara da cewa, “muna jin rade-radin yiwuwar tashin hankali nan da can amma za mu fara duba lamarin tukuna.

Wata mace da ta amince ta yi magana da LEADERSHIP bisa sharadin sakaya sunanta, ta kuma ce za ta fita domin kada kuri’a, amma ba za ta bayyana wanda za ta zaba ba.

Siyasar Kano dai ta dauki zabi, inda manyan jam’iyyun adawa na APC da NNPP ke kokarin kafa gwamnati a jihar.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi
Manyan Labarai

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
Ganduje Na Kara Shan Matsin Lamba A Kan Ya Sauka
Manyan Labarai

Gwamnatin Kano Ta Kai Ƙarar Ganduje Da Wasu Kotu Kan Zargin Almundahanar N4.4bn

October 17, 2025
Next Post
Akwai Jan Aiki A Gaban Tinubu – Kungiyar Dattawan Arewa

Akwai Jan Aiki A Gaban Tinubu – Kungiyar Dattawan Arewa

LABARAI MASU NASABA

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba

October 18, 2025
Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

Lewandowski Ba Zai Buga Wasan El Classico Ba

October 18, 2025
Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano

October 18, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna

October 18, 2025
Radda

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

October 18, 2025
Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi

October 18, 2025
IMF

Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF

October 18, 2025
majalisar kasa

Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili

October 18, 2025
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

Matashi Ya Kashe Ɗan Acaɓa Don Neman Kuɗin Auren Mace Ta Uku A Bauchi

October 17, 2025
katsina

Tawagar Bankin Duniya Ta Gana Da Gwamnan Katsina Kan Mayar Da ‘Yan Gudun Hijira Muhallinsu

October 17, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.