• Leadership Hausa
Sunday, June 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Karancin Kudi: Mun Yi Asarar Kwai Na Biliyan 30 -Masu Kiwo

by Sadiq
3 months ago
in Labaran Kasuwanci
0
Karancin Kudi: Mun Yi Asarar Kwai Na Biliyan 30 -Masu Kiwo
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kungiyar masu kiwon kajin gidan gona ta kasa (PFAN) ta ce ‘ya’yanta sun yi asarar sama da Naira biliyan 30 sakamakon karancin sabbin takardun kudi da ake fuskanta.

Shugaban kungiyar na kasa, Sunday Onallo-Akpa ne, ya bayyana hakan a cikin sanarwar da ya fitar a ranar Juma’a, inda ya ce matslar na neman durkusar da masana’antarsu.

  • Rikicin Zabe: Jihohin 7 Da Idanuwa Ke Kansu A Zaben Gwamnoni
  • Jiga-jigan PDP Sun Koma APC A Katsina

A cewarsa, masu kiwon sun yi asarar sama da kiret din kwai miliyan 15 saboda lalacewar da suka yi, inda ya sanar da cewa, kwan da aka kyankyashe tun a farkon makon watan Fabirairu 2023, bai wuci kashi 20 a cikin dari aka sayar ba saboda karancin sabbin takardun kudin.

Onallo-Akpa ya kara da cewa, fannin na samar da kashi 25 a cikin dari ga tattalin arzikin Nijeriya, inda kuma fannin ke samar da ayyukan yi ga sama da ‘yan Nijeriya miliyan 25.

Shugaban ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta kawo wa kungiyar dauki don kar ta durkuse.

Labarai Masu Nasaba

Amurka Ta Bukaci Aiki Tare Da Sabuwar Gwamnatin Tinubu

Dakatar Da Shigo Da Manja: Kwararru A Nijeriya Sun Bukaci A Zuba Jari Mai Yawa A Fannin

Ya kuma roki gwamnatin tarayya da ta umarci hukumomi domin su sayi kwan don gudun ka da su kara yin asara.

Tags: Karancin Sabbin KudiKwaiSana"a
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jiga-jigan PDP Sun Koma APC A Katsina

Next Post

Za Mu Yi Abin Da Ya Dace  Domin Kare Kuri’unmu – PDP

Related

PDP Ta Yi Satar Amsa Daga Manufofin Buhari – Tinubu
Labaran Kasuwanci

Amurka Ta Bukaci Aiki Tare Da Sabuwar Gwamnatin Tinubu

2 weeks ago
Dakatar Da Shigo Da Manja: Kwararru A Nijeriya Sun Bukaci A Zuba Jari Mai Yawa A Fannin
Labaran Kasuwanci

Dakatar Da Shigo Da Manja: Kwararru A Nijeriya Sun Bukaci A Zuba Jari Mai Yawa A Fannin

3 weeks ago
Yadda Dawo Da Tsaffin Takardun Kudi Ya Kara Bunkasa Kasuwar Hatsi A Jihar Katsina
Labaran Kasuwanci

Yadda Dawo Da Tsaffin Takardun Kudi Ya Kara Bunkasa Kasuwar Hatsi A Jihar Katsina

1 month ago
Kamfanin Siminti Na Dangote Ya Samu Gaggarumar Riba Da Bunkasa A 2022
Labaran Kasuwanci

Kamfanin Siminti Na Dangote Ya Samu Gaggarumar Riba Da Bunkasa A 2022

3 months ago
Madubin Sauyin Kudi Daga Wasu Kasashen Duniya Masu Tasowa
Labaran Kasuwanci

Madubin Sauyin Kudi Daga Wasu Kasashen Duniya Masu Tasowa

3 months ago
Kamata Ya Yi A Daure Duk Dan Kasuwar Da Ke Shigo Da Tufafi Nijeriya Daga Kasar Waje —Dangote
Labaran Kasuwanci

Kamata Ya Yi A Daure Duk Dan Kasuwar Da Ke Shigo Da Tufafi Nijeriya Daga Kasar Waje —Dangote

4 months ago
Next Post
Za Mu Yi Abin Da Ya Dace  Domin Kare Kuri’unmu – PDP

Za Mu Yi Abin Da Ya Dace  Domin Kare Kuri'unmu – PDP

LABARAI MASU NASABA

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Gwamna Yusuf Ya Kori Jami’an Cibiyar Alhazan Kananan Hukumomi 44 Na Jihar Kano

June 4, 2023
Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

Me Ya Sa BRICS Ke Kara Samun Karbuwa Daga Kasashen Duniya

June 4, 2023
Sana’ar Kwalliya

Sana’ar Kwalliya

June 4, 2023
Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

Ranar Muhalli Ta Duniya: Kwanturolan NIS Na Jihar Ribas Ya Gargadi Jami’ai Kan Gurbata Muhalli

June 4, 2023
Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

Mutane 18 Sun Mutu A Wani Hatsarin Mota A Kano

June 4, 2023
Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

Takaitaccen Tarihin Ka’idojin Rubutun Hausa (II)

June 4, 2023
Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

Dalilin Da Manoman Rama A Jihar Katsina Ke Kara Habaka

June 4, 2023
Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

Farashin Tumatir Ya Karye Bayan Ghana Da Kamaru Sun Turo Shi Kasuwannin Nijeriya

June 4, 2023
Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

Shanun Buhari Sun Ragu Saboda Yawan Kyautarsa — Garba Shehu

June 4, 2023
Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

Babu Gaskiya A Labarin Mutuwar Akeredolu -Gwamnatin Ondo

June 3, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.