• English
  • Business News
Saturday, August 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yansanda Sun Dakile Wani Fashi Da Makami A Abuja 

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
‘Yansanda Sun Dakile Wani Fashi Da Makami A Abuja 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an ‘yansandan caji ofis din Apo sun samu nasarar dakile wani yunkurin fashi da makami tare da cafke wasu da ake zargi da hannu a lamarin biyo bayan kiran gaggawa da suka samu.

 

Jami’ar watsa labarai na hukumar ‘yansandan Nijeriya reshen birnin tarayya FCT, SP Josephine Adeh, ta ce, wajajen karfe 6 na safiyar ranar Laraba ne ‘yansandan caji ofis din Apo suka samu kiran gaggawa kuma cikin hanzari suka dauki matakin gaggawa.

  • Gwamna Diri Ya Lashe Tikitin Tsayawa Takarar Gwamnan Bayelsa A Inuwar PDP

Ta ce, lokacin da ‘yan fashin suka hango tawagar ‘yansanda, sun arce suka bar wata mota mai lauyin ash kirar BMW mai dauke da lamba ABJ 440 KX inda suka samu na’urar laptop guda biyu da tv na kallo plasma guda uku a cikin motar da ake tunanin fashinsu suka yi a wani wurin na daban.

 

Labarai Masu Nasaba

Etsu Nupe Ya Jaddada Buƙatar Sama Wa Sarakunan Gargajiya Gurbi A Tsarin Mulki

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

“Kazalika an hango wata mota kirar Volkswagen Golf mai lamba LUY 899 KV yayin da ta gudu lokacin da ‘yansandan suka iso.

 

“Jami’anmu sun bi sawun motar kuma an cafketa a wajen shatale-talen Games Village. Daga baya an gano matukin motar da suna Dahiru Mu’azu da wani mutum mai suna Halifa Hamisu dukka an kamasu.

 

“Da wadanda aka kama ake zargin da kayan da aka samu dukka suna hannun ‘yansanda inda bincike ke cigaba da gudana domin kamo sauran wadanda suka gudun,” a cewar SP Adeh.

 

A cewarta za su gurfanar da wadanda ake zargin a gaban kotun da zarar aka kammala bincike.

 

Kazalika, ‘yansandan sun nemi hadin kai jama’a a kowani lokaci tare da ce suke sanar musu da dukkanin wani motsin wadanda ba su gamsu da takunsu ba domin daukan matakin gaggawa.

 

Hukumar ta bayar da lambobin da jama’a za su ke kiran gaggawa idan bukatar hakan ta taso: 08032003913, 08061581938, 07057337653, and 08028940883, yayin da kuma jama’a za su ke shigar da korafe-korafen idan suna da shi ta lambar 0902 222 2352.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Jim Rogers: Ana Duba Yuwuwar Kara Zuba Jari A Kasar Sin

Next Post

Hainan Ya Zama Wurin Dake Shaida Kokarin Kasar Sin Na Zurfafa Yin Kwaskwarima A Gida Da Bude Kofa Ga Kasashen Waje

Related

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto
Labarai

Etsu Nupe Ya Jaddada Buƙatar Sama Wa Sarakunan Gargajiya Gurbi A Tsarin Mulki

1 hour ago
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto
Labarai

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

4 hours ago
Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto
Labarai

Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

5 hours ago
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 
Da ɗumi-ɗuminsa

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

6 hours ago
Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50
Labarai

Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50

7 hours ago
Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO
Manyan Labarai

Kongo Na Neman Goyon Bayan Nijeriya Kan Shugabancin UNESCO

7 hours ago
Next Post
Hainan Ya Zama Wurin Dake Shaida Kokarin Kasar Sin Na Zurfafa Yin Kwaskwarima A Gida Da Bude Kofa Ga Kasashen Waje

Hainan Ya Zama Wurin Dake Shaida Kokarin Kasar Sin Na Zurfafa Yin Kwaskwarima A Gida Da Bude Kofa Ga Kasashen Waje

LABARAI MASU NASABA

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

Menene Sirrin Nasarar Ƴan Wasan Nijeriya Mata A Ƙwallon Ƙafa?

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Etsu Nupe Ya Jaddada Buƙatar Sama Wa Sarakunan Gargajiya Gurbi A Tsarin Mulki

August 2, 2025
Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

Babban Bankin Sin Ya Yi Alkawarin Ba Da Goyon Baya Ga Kirkire-Kirkire Da Sayayya

August 2, 2025
Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

Fim Na Kisan Kiyashin Nanjing Ya Mamaye Kasuwar Fina-Finan Sin Bisa Samun Kudin Shiga Yuan Biliyan Daya

August 2, 2025
Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

Kashi 40 Na Ƙananan Yara A Nijeriya Ke Fuskantar Barazanar Yunwa — Rahoto

August 2, 2025
Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

Yadda Kwamishinan Kano Ya Karɓi Dala $30,000 Domin Yin Belin Dilan Ƙwaya A Kotu – Rahoto

August 2, 2025
Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

Babban Jami’in MDD: Kokarin Sin A Fannin Samun Ci Gaba Mai Dorewa Na Da Matukar Alfanu Ga Yanayin Duniya

August 2, 2025
An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

An Dawo Da Wutar Lantarki A Dukkan Kauyukan Da Aka Tafka Ruwa Da Iska A Beijing

August 2, 2025
Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

Ma’aikatan Jinya Sun Janye Yajin Aiki Bayan Gwamnatin Tarayya Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu 

August 2, 2025
Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50

Gwamna Fintiri Ya Karrama Kocin Super Falcons, Madugu Da Naira Miliyan 50

August 2, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.