• English
  • Business News
Tuesday, June 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Tsoffin Abokai Ke Kafa Sabuwar Makoma A Tsakaninsu

by CMG Hausa
2 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Yadda Tsoffin Abokai Ke Kafa Sabuwar Makoma A Tsakaninsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

“Shugabannin kasashen Sin da Brazil sun kafa tarihi.”, “Ziyarar da shugaban kasar Brazil Lula ya kawo kasar Sin, ta bude kofa ga kasar ta Brazil.” kuma “Bayan ganawarsa da shugaban kasar Sin Xi Jinping, jakar shugaba Lula ta cike da yarjejeniyoyi da ma tsare-tsaren hadin gwiwa daban-daban.”

Ziyarar shugaban kasar Brazil Luiz Inácio Lula da Silva a kasar Sin wanda ya kammala jiya Asabar 15 ga watan Afrilu, ta samu jawabai masu kyau daga kafofin yada labarai na kasar Brazil da sauran sassan kasar. An kuma yi imanin cewa, shugabannin kasashen biyu sun tsara hanyar da za a bi a mataki na gaba na hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu, tare da samar da sabuwar kyakkyawar makoma ga hadin gwiwar kasashen biyu.

  • Kasar Sin Ta Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam Dake Nazarin Yanayi

A bana ne ake cika shekaru 30 da kulla huldar abokantaka bisa manyan tsare-tsare tsakanin kasashen Sin da Brazil, kuma shekara mai zuwa za a cika shekaru 50 da kulla huldar diplomasiyya, kuma a wannan muhimmin lokaci, ziyarar da shugaba Lula ya kawo kasar Sin daga ran 12 zuwa 15 ga watan Afrilu, ta jawo hankalin jama’a matuka.

Bisa sakamakon shawarwarin da shugabannin kasashen biyu suka cimma, da kuma sanarwar hadin gwiwa da bangarorin biyu suka fitar, ziyarar Lula a kasar Sin ta samu cikakkiyar nasara. Shugaba Lula na kasar Brazil ya bayyana cewa, babban burin ‘yan majalisar dokokin kasarsa da dukkan bangarorin al’umma shi ne karfafa dangantakar da ke tsakanin kasar Brazil da kasar Sin a dukkan matakai.

Zaman lafiya da ci gaba da kuma zamanantar da kasar, su ne manyan burikan al’ummomin kasashen biyu wato Sin da Brazil. An yi imanin cewa, bisa jagorancin shugabannin kasashen biyu, hadin gwiwar dake tsakanin kasashen Sin da Brazil a sabon zamani, za ta bunkasa zuwa sabon matsayi, wanda zai kawo karin alheri ga jama’ar kasashen biyu da sa kaimi ga hadin gwiwa tsakanin Sin da yankin Latin Amurka da ma zaman lafiya da ci gaban duk duniya.(Ibrahim)

Labarai Masu Nasaba

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Ramadan: Lokutan Buda-Baki Da Sahur Na Azumi Na 26

Next Post

Ngozi Okonjo-Iweala: Sin Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Inganta Tsarin Ciniki A Tsakanin Bangarori Daban-Daban

Related

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

5 minutes ago
Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu
Daga Birnin Sin

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

1 hour ago
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

18 hours ago
Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda
Daga Birnin Sin

Ministan Waje: Kwakkwaran Zumunci Da Ake Sadawa Da Sin Ya Yi Tasiri Mai Kyau Ga Al’ummar Rwanda

18 hours ago
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu
Daga Birnin Sin

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

20 hours ago
Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fatattaki Laifukan Zamba Ta Shafin Intanet 294,000 A Bara

20 hours ago
Next Post
Ngozi Okonjo-Iweala: Sin Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Inganta Tsarin Ciniki A Tsakanin Bangarori Daban-Daban

Ngozi Okonjo-Iweala: Sin Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Inganta Tsarin Ciniki A Tsakanin Bangarori Daban-Daban

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

Sin Ta Fara Aiwatar Da Matakin Soke Haraji Kan Kayayyakin Kasashen Afirka 53

June 17, 2025
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu

2025 UTME: Cibiyoyin Zana Jarabawar 11 Na Fuskantar Barazanar Dakatarwa – JAMB

June 17, 2025
Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

Xi Ya Gabatar Da Muhimmin Jawabi A Taron Koli Na Sin Da Kasashen Tsakiyar Asiya Karo Na Biyu

June 17, 2025
Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

Daga Taklimakan Zuwa Sahara: Karin Abubuwan Al’ajabi Na Faruwa Bisa Hadin Gwiwar Sin Da Afirka A Fannin Yaki Da Kwararar Hamada

June 17, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe Jami’an Tsaro 4 Da Manoma A Katsina

June 17, 2025
Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

Matatar Mai ta Haifa Ta Dakatar Da Ayyukanta Bayan Harin Iran

June 17, 2025
Sirikin Buhari Ya Fice Daga Jam’iyyar APC A Kaduna

Dalilin Mara Wa Tinubu Baya Ba Tare da Ambaton Shettima Ba – Shugaban APC Na Arewa Maso Gabas

June 17, 2025
Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

Sabon Shirin Gwamnatin Katsina: Za A Fara Sauya Tunanin Tubabbun ‘Yan Bindiga

June 17, 2025
‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

‘Yansanda Sun Kama Matasa 51 da Ake Zargi Da Faɗan Daba A Kano

June 17, 2025
Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

Hada-hadar Tattalin Arzikin Sin Ta Gudana Bisa Daidaito A Watan Mayu

June 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.