ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yadda Tsoffin Abokai Ke Kafa Sabuwar Makoma A Tsakaninsu

by CMG Hausa
3 years ago
Abokai

“Shugabannin kasashen Sin da Brazil sun kafa tarihi.”, “Ziyarar da shugaban kasar Brazil Lula ya kawo kasar Sin, ta bude kofa ga kasar ta Brazil.” kuma “Bayan ganawarsa da shugaban kasar Sin Xi Jinping, jakar shugaba Lula ta cike da yarjejeniyoyi da ma tsare-tsaren hadin gwiwa daban-daban.”

Ziyarar shugaban kasar Brazil Luiz Inácio Lula da Silva a kasar Sin wanda ya kammala jiya Asabar 15 ga watan Afrilu, ta samu jawabai masu kyau daga kafofin yada labarai na kasar Brazil da sauran sassan kasar. An kuma yi imanin cewa, shugabannin kasashen biyu sun tsara hanyar da za a bi a mataki na gaba na hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu, tare da samar da sabuwar kyakkyawar makoma ga hadin gwiwar kasashen biyu.

  • Kasar Sin Ta Harba Wani Sabon Tauraron Dan Adam Dake Nazarin Yanayi

A bana ne ake cika shekaru 30 da kulla huldar abokantaka bisa manyan tsare-tsare tsakanin kasashen Sin da Brazil, kuma shekara mai zuwa za a cika shekaru 50 da kulla huldar diplomasiyya, kuma a wannan muhimmin lokaci, ziyarar da shugaba Lula ya kawo kasar Sin daga ran 12 zuwa 15 ga watan Afrilu, ta jawo hankalin jama’a matuka.

ADVERTISEMENT

Bisa sakamakon shawarwarin da shugabannin kasashen biyu suka cimma, da kuma sanarwar hadin gwiwa da bangarorin biyu suka fitar, ziyarar Lula a kasar Sin ta samu cikakkiyar nasara. Shugaba Lula na kasar Brazil ya bayyana cewa, babban burin ‘yan majalisar dokokin kasarsa da dukkan bangarorin al’umma shi ne karfafa dangantakar da ke tsakanin kasar Brazil da kasar Sin a dukkan matakai.

Zaman lafiya da ci gaba da kuma zamanantar da kasar, su ne manyan burikan al’ummomin kasashen biyu wato Sin da Brazil. An yi imanin cewa, bisa jagorancin shugabannin kasashen biyu, hadin gwiwar dake tsakanin kasashen Sin da Brazil a sabon zamani, za ta bunkasa zuwa sabon matsayi, wanda zai kawo karin alheri ga jama’ar kasashen biyu da sa kaimi ga hadin gwiwa tsakanin Sin da yankin Latin Amurka da ma zaman lafiya da ci gaban duk duniya.(Ibrahim)

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Abokai
CMG Hausa
+ postsBio
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugabannin Kasashen Duniya Sun Yi Wa Sin Fatan Alheri A Sabuwar Shekara
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    San Francisco sabon mafarin hadin gwiwar Sin da Amurka ne
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Xi Ya Halarci Kwaya-Kwaryan Taron Shugabannin Mambobin APEC
  • CMG Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cmg-hausa/
    Shugaban Kasar Sin Ya Gabatar Da Rubutaccen Jawabi Ga Taron Jagororin Masana’antu Da Kasuwanci Na APEC

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Ngozi Okonjo-Iweala: Sin Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Inganta Tsarin Ciniki A Tsakanin Bangarori Daban-Daban

Ngozi Okonjo-Iweala: Sin Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Inganta Tsarin Ciniki A Tsakanin Bangarori Daban-Daban

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.