• English
  • Business News
Saturday, May 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Yankunan Afirka Na Fuskantar Barazanar Yunwa —MDD

by Sadiq
2 years ago
in Labarai
0
Wasu Yankunan Afirka Na Fuskantar Barazanar Yunwa —MDD
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da sama da mutane miliyan 41 ke fuskantar tsananin talauci a lokacin rani, musamman a bana, Majalisar Dinkin Duniya ta ce, matsalar karancin abinci na kara ta’azzara a yammaci da yankin tsakiyar Afirka.

Rahoton bankin duniya ya yi kiyasin, cewa mutane miliyan 29 a halin yanzu sun dogara da taimakon abinci na gaggawa.

  • Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 28
  • Rarara Ya Bukaci Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Da Ake Masa

Cibiyar hada-hadar kudin ta duniya, ta dora alhakin yawaitar matsalar karancin abinci mai gina jiki a yankin kan tabarbarewar tashe-tashen hankula, da yawan talauci, da saurin sauyin yanayi, karancin amfanin gona da gurbacewar muhalli.

Gargadin na baya-bayan nan game da karancin abinci ya kuma kara da cewa hukumar samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi kiyasin cewa mutane miliyan 48 a kasashen yammaci da tsakiyar Afirka rayuwarsu ke cikin hatsari, a kokarin dakile hauhawar farashin kayayyaki da ke haifar da karancin abinci.

Don magance wannan, bankin duniya ya ce ya dauki wani tsari na samar da abinci, musamman mai gina jiki, ta hanyar samar da kudade daga ayyukan da ake ci gaba da gudanarwa, da kafa bangaren bayar da agajin gaggawa, tattara kudaden ba da agajin gaggawa daga cibiyar Bayar da Tallafi ta Musamman da kuma yin aiki tare da masu aikin jin kai don sa ido kan matsalar rashin abinci.

Labarai Masu Nasaba

Mutum 3 Sun Rasu, Wasu Sun Jikkata Yayin Da Bama-bamai Suka Tashi A Hanyar Borno

Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano

Ana sa ran shirin zai lakume dala miliyan 766 a Yammacin Afirka kadai, inda sama da mutane miliyan hudu a fadin yankin za su amfana da shi.

Majalisar Dinkin Duniya ta ce, shirin zai yi dukkan mai yiwuwa wajen inganta aikin noma ta hanyar amfani da fasahohin zamani.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Majalisar Dinkin DuniyaYammacin AfrikaYunwa
ShareTweetSendShare
Previous Post

Bangarorin Da Ke Rikici Da Juna A Sudan Sun Amince Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta

Next Post

An Kwaso ‘Yan Nijeriya 107 Da Suka Makale A Libya

Related

Boko Haram Sun Kashe Mutum 12 A Wani Sabon Hari A Borno
Manyan Labarai

Mutum 3 Sun Rasu, Wasu Sun Jikkata Yayin Da Bama-bamai Suka Tashi A Hanyar Borno

51 minutes ago
Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano
Labarai

Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano

3 hours ago
Dalilin Ƴansandan Kano Na Tsare Wasu Awaki
Labarai

Dalilin Ƴansandan Kano Na Tsare Wasu Awaki

4 hours ago
Ƙungiyar Fulani Makiyaya Ta Nuna Damuwarta Na Ɓacewar Mataimakin Shugabanta
Labarai

Ƙungiyar Fulani Makiyaya Ta Nuna Damuwarta Na Ɓacewar Mataimakin Shugabanta

5 hours ago
Hisbah Ta Rufe Otal, Ta Kwato Ƙwalaben Giya 209 A Yobe
Labarai

Hisbah Ta Rufe Otal, Ta Kwato Ƙwalaben Giya 209 A Yobe

7 hours ago
Babu Wani Dan Jarida Da Aka Hana Shiga Taron Gwamnonin Arewa – CPS Ibrahim Musa
Labarai

Babu Wani Dan Jarida Da Aka Hana Shiga Taron Gwamnonin Arewa – CPS Ibrahim Musa

7 hours ago
Next Post
An Kwaso ‘Yan Nijeriya 107 Da Suka Makale A Libya

An Kwaso ‘Yan Nijeriya 107 Da Suka Makale A Libya

LABARAI MASU NASABA

Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada

Bude Kofar Kasar Sin Dama Ce Ga Duniya Har Abada

May 17, 2025
Boko Haram Sun Kashe Mutum 12 A Wani Sabon Hari A Borno

Mutum 3 Sun Rasu, Wasu Sun Jikkata Yayin Da Bama-bamai Suka Tashi A Hanyar Borno

May 17, 2025
Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano

Hukuma Ta Haramta Bikin Ranar Kauyawa A Kano

May 17, 2025
Dalilin Ƴansandan Kano Na Tsare Wasu Awaki

Dalilin Ƴansandan Kano Na Tsare Wasu Awaki

May 17, 2025
Ƙungiyar Fulani Makiyaya Ta Nuna Damuwarta Na Ɓacewar Mataimakin Shugabanta

Ƙungiyar Fulani Makiyaya Ta Nuna Damuwarta Na Ɓacewar Mataimakin Shugabanta

May 17, 2025
Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?

Me Ya Sa Manchester United Ta Fi Yin Kokari A Europa League?

May 17, 2025
Hisbah Ta Rufe Otal, Ta Kwato Ƙwalaben Giya 209 A Yobe

Hisbah Ta Rufe Otal, Ta Kwato Ƙwalaben Giya 209 A Yobe

May 17, 2025
Babu Wani Dan Jarida Da Aka Hana Shiga Taron Gwamnonin Arewa – CPS Ibrahim Musa

Babu Wani Dan Jarida Da Aka Hana Shiga Taron Gwamnonin Arewa – CPS Ibrahim Musa

May 17, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Binciko Mai A Arewa — Ojulari

Za Mu Ci Gaba Da Binciko Mai A Arewa — Ojulari

May 17, 2025
Dole Ne Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Samar Da Ayyukan Yi Da Rage Talauci — Bankin Duniya

Dole Ne Tattalin Arzikin Nijeriya Ya Samar Da Ayyukan Yi Da Rage Talauci — Bankin Duniya

May 17, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.