ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, September 11, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Yankunan Afirka Na Fuskantar Barazanar Yunwa —MDD

by Sadiq
3 years ago
Yankunan Afirka

Yayin da sama da mutane miliyan 41 ke fuskantar tsananin talauci a lokacin rani, musamman a bana, Majalisar Dinkin Duniya ta ce, matsalar karancin abinci na kara ta’azzara a yammaci da yankin tsakiyar Afirka.

Rahoton bankin duniya ya yi kiyasin, cewa mutane miliyan 29 a halin yanzu sun dogara da taimakon abinci na gaggawa.

  • Ramadan: Lokutan Sahur Da Buda-baki Na Azumi Na 28
  • Rarara Ya Bukaci Kotu Ta Yi Watsi Da Karar Da Ake Masa

Cibiyar hada-hadar kudin ta duniya, ta dora alhakin yawaitar matsalar karancin abinci mai gina jiki a yankin kan tabarbarewar tashe-tashen hankula, da yawan talauci, da saurin sauyin yanayi, karancin amfanin gona da gurbacewar muhalli.

ADVERTISEMENT

Gargadin na baya-bayan nan game da karancin abinci ya kuma kara da cewa hukumar samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta yi kiyasin cewa mutane miliyan 48 a kasashen yammaci da tsakiyar Afirka rayuwarsu ke cikin hatsari, a kokarin dakile hauhawar farashin kayayyaki da ke haifar da karancin abinci.

Don magance wannan, bankin duniya ya ce ya dauki wani tsari na samar da abinci, musamman mai gina jiki, ta hanyar samar da kudade daga ayyukan da ake ci gaba da gudanarwa, da kafa bangaren bayar da agajin gaggawa, tattara kudaden ba da agajin gaggawa daga cibiyar Bayar da Tallafi ta Musamman da kuma yin aiki tare da masu aikin jin kai don sa ido kan matsalar rashin abinci.

LABARAI MASU NASABA

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

Ana sa ran shirin zai lakume dala miliyan 766 a Yammacin Afirka kadai, inda sama da mutane miliyan hudu a fadin yankin za su amfana da shi.

Majalisar Dinkin Duniya ta ce, shirin zai yi dukkan mai yiwuwa wajen inganta aikin noma ta hanyar amfani da fasahohin zamani.

MASU ALAKA

Yankunan Afirka
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
Yankunan Afirka
Manyan Labarai

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Next Post
An Kwaso ‘Yan Nijeriya 107 Da Suka Makale A Libya

An Kwaso ‘Yan Nijeriya 107 Da Suka Makale A Libya

LABARAI MASU NASABA

Yankunan Afirka

ASUU Ta Yi Barazanar Shiga Yajin Aiki Na Ƙasa Gaba Ɗaya

September 11, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwarzon Gwamnan Shekarar 2026 Kwamared Nasir Idris

September 11, 2026
Yankunan Afirka

Dalilin Da Ya Sa Ba Zan Janye Wa Atiku Ba A Zaɓen 2027 – Peter Obi

September 11, 2026
Farashin Siminti Zai Ragu Idan Farashin Kayan Aiki Ya Sauka – BUA

Gwarzon Shekarar 2026 Abdulsamad Rabiu

September 11, 2026
Cutar Kwalara Na Ci Gaba Da Yi Wa ‘Yan Nijeriya Kisan Mummuƙe

Buƙatar Ɗaukar Matakan Daƙile Yaɗuwar Cutar Mashaƙo A Nijeriya

September 11, 2026
Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

Ding Xuexiang Ya Halarci Taron Kolin CIFTIS Tare Da Ganawa Da Manyan Jami’an Kasashen Waje

September 10, 2026
Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

Sin Ce Ta Zo Ta Farko A Rahoton Yanayin Tsaron Jama’a Na Duniya

September 10, 2026
Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

Sin Ta Ciri Tuta Game Da Rawar Gani Da Take Takawa A Fannin Warware Kalubalen Tsaro A Gabas Ta Tsakiya

September 10, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

Gwamnatin Tarayya Ta Gwangwaje Tawagar Kwallon Kwando Ta Mata Da Dala 100,000 Kowace

September 10, 2026
Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

Sin Da Amurka Na Gudanar Da Tattaunawa Dangane Da Yiwuwar Rage Harajin Ramuwar Gayya Wanda Darajarsa Ka Iya Kaiwa Dala Biliyan 30

September 10, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.