• English
  • Business News
Friday, June 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mamaki Ya Cika Ango Da Amarya Kan Yadda Suka Kwana Da Bakon Kare

by Rabi'u Ali Indabawa
3 years ago
in Al'ajabi
0
Mamaki Ya Cika Ango Da Amarya Kan Yadda Suka Kwana Da Bakon Kare
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wani abin al’ajabi da ya faru ga wasu ma’aurata a Amurka, sun kwanta lafiya lau daga baya suka wayi gari suka ga bakon kare nade a kan gadonsu yana bacci tare da su.

A bayanin da suka yi a shafinsu na sada zumunta, Jimmy da Julie Johnson daga Tennesee sun sanar da cewa, bakon da suka yi gamo da shi ba zato ba tsammani, ya shiga gidansu ne ta wata kofar baya da aka bari a bude.
Karen ya kwanta da ma’auratn ne cikin dare.

  • Ci Gaba Abu Ne Na Zahiri A Tarihin Sin

“Na yi birgima ina juyi a gefen gadona na ga kare na ce a’a, a’a, wannan ba karenmu bane,” in ji shi. Ms Johnson ta ce ta tsinci karen ne kusa da ita a sa’ilin da ta farka daga bacci, kamar yadda jaridar Independent ta ruwaito. Ms Jihnson ta ce bayan ta gano Karen a gadonta, ta shiga shafukan sada zumunta inda ta wallafa wani bayani game da Karen tana maia cewa ta tsinci wani kare da bata.

Sai wani ya gane Karen, Nala ne. “Mun samu sakon Faccebook yana cewa, kai wannan Karen nawa ne, zan zo nan da ‘yan mintuna, menene adireshinku?” kamar yadda aka tambaya a cikin talifinta.

Bayan faruwar lamarin ne, Ms Johnson ta ce maigidanta ya aika da hutunan Karen a matsayin hujja. Ma’auratan sun gano cewa Karen ya yi tafiyar mil biyu kafin daga bisa su ya yanke shawarar shiga gidansu a wannan dare.

Labarai Masu Nasaba

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

A gefe guda kuma, mamallakin Nala ta shiga Facebook tana rarraba bayanai game da batan Nala, tana mai cewa, Nala ta bi titi ne a guje da nufin zuwa gidan makociyarta, ko ta yaya har ta samu shiga gidansu cikin dare ta kwanta gado tare da su?” kamar yadda Criss Hawins ya rubuta.

Guduwar Karen ya kara hada sabon zimunci, kamar yadda ita ma Julie Johnson ta wallafa a shafinta na Facebook, cewa Nala ta zo domin yin wasan kwaikwayo tare da karnuka uku na ma’auratan ne inda daga bisani ta kwana tare da iyayen gidan karnukan.
Karshe dai zuwan Nala ya kulla zumunci tsakanin masu gidan da iyayen gidansa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kashin Farko Na Kayayyakin Agaji Da Sin Ta Bayar Ga Afghanistan Zai Tashi A Ranar Litinin

Next Post

Akalla Malamai 100 Daga Arewacin Nijeriya Suka Yi Addu’ar Samun Nasarar Zaben 2023

Related

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 
Al'ajabi

Wani Matashi Ya Ƙone Kansa A Kano Saboda Yana Son Zuwa Aljanna 

2 days ago
Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi
Al'ajabi

Yadda Rashin Ɗaukar Wani Maniyyaci Ya Hana Jirgi Tafiya Har Sai Da Ya Dawo Ya Ɗauke Shi

3 weeks ago
An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano
Al'ajabi

An Kama Amarya Kan Zargin Kashe Mijinta Bayan Kwana 9 Da Aurensu A Kano

2 months ago
Dan Sanda Ya Kashe Abokin Aikinsa Da Almakashi Har Lahira A Kebbi
Al'ajabi

‘Yansanda Sun Kama Matashi Kan Zargin Kashe Mahaifinsa Har Lahira A Jigawa

2 months ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Al'ajabi

’Yansanda Sun Kama ‘Yar Shekara 40 Bisa Zargin Yi Wa Almajiri Fyaɗe A Bauchi

2 months ago
Mahara Sun Kai Hari Banki A Kogi
Al'ajabi

Matashi Ya Kashe Mahaifiyarsa Da Taɓarya A Bauchi

4 months ago
Next Post
Rabi Shehu Sharada: ‘Yan Siyasa Sun Ci Moriyar Ganga, Sun Yada Kwaurenta!

Akalla Malamai 100 Daga Arewacin Nijeriya Suka Yi Addu'ar Samun Nasarar Zaben 2023

LABARAI MASU NASABA

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

Ba Tsoro Ne Yasa Muka Amince Da Sulhu Da Ƴan Bindiga Ba – Gwamnatin Sokoto

June 20, 2025
Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

Kin Biyan Bashi Daga Wasu Manoma Zai Kawo Cikas Ga Noman Shinkafa A Bana – Ɗan Madamin Samaru 

June 20, 2025
Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba

Ambaliyar Ruwan Mokwa: Masana Sun Shawarci Gwamnati Kan Matakin Kariya A Nan Gaba

June 20, 2025
Ɗan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi

Ɗan TikTok Tsulange Ya Shiga Hannu Bisa Wanka Da Rigar Mama A Titi

June 20, 2025
GORON JUMA’A 16/05/2025

GORON JUMA’A 20-06-2025

June 20, 2025
Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 

Tinubu Zai Zaɓi Mataimakinsa Bayan Taron Jam’iyya – Fadar Shugaban Ƙasa 

June 20, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu

Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Filato, Mutane 15 Sun Mutu A Bokkos Da Mangu

June 20, 2025
Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

Ƴansanda Sun Bankaɗo Maɓoyar Masu Garkuwa Da Mutane A Ondo

June 20, 2025
Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

June 20, 2025
Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

June 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.