• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sauyin Gwamnati Zai Yi Sanadin Rasa Guraben Aiki 2,585 A Nijeriya

by Bello Hamza
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Sauyin Gwamnati Zai Yi Sanadin Rasa Guraben Aiki 2,585 A Nijeriya
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

A daidai lokacin da gwamnatin Muhammadu Buhari ke shirye-shirye mika mulki ga sabuwar gwamnati ma’aikata musamman masu rike da mukaman siyasa suna fuskantar rasa ayyukansu saboda sabbin nade-naden da za a yi a sabuwar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, kamar dai yadda binciken da LEADERSHIP HAUSA ta yi.

Duk da yake lamarin rasa aiki ba wani sabon abu ba ne, musamman ganin gwamnati mai kamawa za ta nada mutanen ta ne da za su yi aiki tare, amma fargarbar da ke tattare da rasa aiki ya kara kamari a tsakanin masu rike da mukaman siyasa a wannan lokacin.

  • Wasu Ke Neman Bata Mana Suna Kan Rikicin Shugabancin APGA – INEC
  • Gwamnati Ta Amince Da Sabbin Manufofin Bunkasa Samar Da Motoci A Nijeriya 

Binciken mu ya nuna cewa, rasa ayyukan zai dangantaka ne da irin tsare-tsaren da yadda sabuwar gwamnatin ta shirya gudanarwa da ayukan da za ta sa a gaba da zaran an rantsar da ita.

A baya, wasu sabbin gwamnatin da aka yi su kan zabi kawar da kowa ne da ya yi aiki da gwamnati mai barin gado wanda hakan ke haifar da rashin ayyukan yi mai dimbin yawa yayin da wasu gamnatin ke zabar samar da canjji a sannu da hankali har a kai ga canza wadanda suka yi wa tsohuwar gwamnati aiki a samar da sabbin mutane da za su yi aiki da sabuwar gwamnatin gaba daya.

Lamarin a wannan lokacin ya za da sabon salo musamman ganin kasar na fuskantar matsalolin tattalin arziki, abin da ya sa ake ganin gwamnatin na Bola Tinubu za ta nemai aiwatar da rahoton kwamitjn nan na Stebe Oronsaye wanda ya bayar da shawarar sake fasalin ma’aikatu da hukumomin gwamnatin tarayya, akalla kwamitin ya nemi a hada wasu ma’aikatu a wuri daya ko kuma a rusa wasu ma’aikatan ba tare da wata lokaci ba, wannan aiki kuma ana ganin zai shafi akalla ma’aikata fiye 102 yayin da kuma za a umarci wasu ma’aikatan su fuskanci nema wa kansu kudaden shiga.

Nijeriya na ci gaba da farfadowa daga rikicin karayar tattalin arziki da aka fuskanta a tsakanin shekarar 2016 zuwa 2017, da matsalar da cutar korona ya haifar a shekarar 2020 wadanda suka tagayyara tsarin tattalin arzikin kasa.

Yayin da gwanmati ke kokarin ganijn ta sauke nauyin da ke a kanta na biyan albashi da sauransu, ta kuma tilastawa kanta karbar basuka don gudanar da manyan ayyuka akwai manyan fargaban cewa nauyi zai yi wa gwamnati mai kamawa yawa ta yadda ba za ta iya biyan hakokin da ke a kan ta ba na al’umma Nijeriya kamar yadda ta yi alkawari.

In har gwfamnati mai kamawa ta bata yanke shawarar rage ma’akatun gwamnati, hakan zai kai ga rasa ayyukan yi a tsakanijn ‘yan Nijeriya, abin kuma da zai fi shafar masu mukaman siyasa saboda ana ganin su a matsayin cima zaune.

Amma kuma ga dukkan masu mukaman siyasa ne za a iya kira da cima zaune ba, musamman ganin ana iya amfani da su wajen tabbatar da ayyukan gwamnati na cigaba daga gwamnatin da ke barin gado zuwa gwamnatin mai kamawa.

Abin kura kuma ba wai rasa aikin zai tsaya ne kawai a ikajn masu rike da mukaman siyasa kawai ba ne, lamarin zai iya sahafar wasu ma’aikatun gwamnati da ke fiuskantar matsalar rashin kudaden gudanarwa.

A wannan karon ana ganin fiye da ma’aikata 2,585 za su rasa ayyuansu a majalisar kasa da fadar shugaban kasa, a yadda abin yake ofishin shugaban kasa Muhammadu Buhari na da masu rike da mukaman siyasa 160 yayin da mataimakinsa Yemi Osinbajo ke da ma’aikata 80 wadanda ke taimaka masa a bangarori da dama.

A majalissar kasa kuma akwai ma’aikata na kaida 2,345 da suke yi wa ‘yan majalisa 469, sanatoci 109 ‘yan majaliisar wakilai 360, suna aiki ne a bangarori daban-daban don kawo wa ‘yan majalisar sauki a yayin db suka gudanar da ayyukansu. Ana iya samun kakrin mataimaka ga ‘yan majalisu in har shi dan majalisar yana neman karin masu taimakama masa wadnda kuma suna cikin wadanda za su rasa aiki a wannan lokacin na sauyin gwamnati.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Guraben AikiSauyin GwamnatiTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Farfado Da Burin Rage Amfani Da Tsabar Kudi A Tsakanin Al’umma

Next Post

Hukumar Raba Daidai Ta Nijeriya Ta Bukaci A Kara Wa Tinubu Da Gwamoni Albashi

Related

Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

1 hour ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

2 hours ago
UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

10 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

16 hours ago
Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya
Manyan Labarai

Tattalin Arziƙin Nijeriya Ya Bunƙasa, Amma Farashin Kayayyaki Na Ci Gaba Da Tashi – Bankin Duniya

22 hours ago
Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte
Manyan Labarai

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

1 day ago
Next Post
Sauyin Kudi: Tunibu Ya Kutsa Kai Wurin Taron Gaggawa Da APC Ta Kira Gwamnoninta A Abuja

Hukumar Raba Daidai Ta Nijeriya Ta Bukaci A Kara Wa Tinubu Da Gwamoni Albashi

LABARAI MASU NASABA

Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

May 15, 2025
UTME

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

May 14, 2025
Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

Xi Jinping Ya Gana Da Takwarorinsa Na Kasashen Colombia Da Chile

May 14, 2025
Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

Gwamnatin Tarayya Da Majalisar Dokoki Za Su Haɗa  Gwiwa Kan Sake Duba Dokar Laifukan Intanet — Minista

May 14, 2025
Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

Yadda Kasar Sin Ke Kokarin Gina Tashar Bincike A Sama Da Tubalin Kasar Duniyar Wata

May 14, 2025
gaza

Kasafin Kudi Na Naira Tiriliyan 1.78 Na Abuja Ya Tsallake Karatu Na Biyu A Majalisa

May 14, 2025
Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

Kasar Sin Za Ta Inganta Cikakken Tsarin Fitar Da Ma’adanai Zuwa Ketare Don Kiyaye Tsaron Kasa

May 14, 2025
Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

Tinubu Ya Yaba Wa Sule Lamiɗo A Taron Ƙaddamar Da Littafin Tarihin Rayuwasa

May 14, 2025
Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya

May 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.