• English
  • Business News
Saturday, September 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 29, Sun Sace Babura Sama Da 152 A Yankin Da Ake Hako Ma’adanai A Zamfara

by Sulaiman and Abubakar Abba
2 years ago
in Labarai
0
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 29, Sun Sace Babura Sama Da 152 A Yankin Da Ake Hako Ma’adanai A Zamfara
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne, sun kai hari a inda ake hakar ma’adanai a yankin ‘Yar-Nasarawa a cikin karamar hukumar Maru da ke jihar Zamfara.

A lokacin harin, ‘yan bindigar sun kuma hallaka mutane 29 da sace Babura 152.

  • Mun Yi Iya Kokarinmu Wajen Shugabancin Nijeriya —Buhari

Wajen hakar ma’adanan, tana daura da yankunan Malele, Ruwan Tofa da kuma ‘Yansawayu da ke kan hanyar masarautar Dansadau.

An ruwaito cewa, ‘yan bindigar sun kai a harin ne akan baburansu da adadi masu yawa a yayin da ma’aikata sama da 300 ke kan hakar ma’adanai a lokacin.

Rahotanni sun ce, duk da haramta hakar ma’adanai a jihar, wasu mutane sun cigaba da hakar ta haramtacciyar hanya a wasu sassan jihar.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

A cewar majiyoyin, tawagar ‘yan ta’adda biyu ne suka kai harin na hadin guiwa da Lawali Damina da Ali Kachalla ke jagoranta.

Wani mazaunin a yankin Ruwan Tofa wanda ya tsallake Rijiya da baya, ya bayyana cewa, wadanda suka rasa rayukansu a lokacin harin, an yi musu jana’iza kamar yadda addinin Musulunci ya tanadar.

A cewarsa, gungun ‘yan bindigar sun kai hari ne da kimanin karfe 4 na yamma, a yayin da masu hakar ma’adanai sama da 300 ke wurin a lokacin.

Ya ce, ‘yan bindigar sun kuma yi awon gaba da babura 152.

A cewarsa, amma a yanzu al’amura sun daiddai duk da cewa, babu jami’in tsaro ko daya da yazo yankunan.

Amma da aka tuntubi gwamnati da kuma rundunar ‘yansandan jihar kan harin, rundunar ta ce, ba a kawo mata wani rahoto kan wannan harin ba.

Sai dai, an ruwaito kwamishinan kula da harkokin tsaro da kula da harkokin cikin gida na jihar, MamanTsafe ya ce, yana sane da wajen hakar ma’adanan da ake magana akai, amma bai da wata masaniya kan harin, amma zai bincika.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Gidan Da Ganduje Zai Tare Na Miliyoyin Naira Ya Yi Gobara A Kano

Next Post

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Habasha

Related

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta
Labarai

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

8 hours ago
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?
Manyan Labarai

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

11 hours ago
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna
Manyan Labarai

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

11 hours ago
'Yan Bindiga
Labarai

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

13 hours ago
An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki
Labarai

An Dakatar Da Shugabannin Makarantun Sakandire 6 A Sakkwato Kan Rashin Bin Dokokin Aiki

14 hours ago
Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi
Labarai

Wata Mata Ta Ƙona Al’aurar Ƙaramar Yarinya A Bauchi

15 hours ago
Next Post
Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Habasha

Ministan Harkokin Wajen Sin Ya Gana Da Takwaransa Na Habasha

LABARAI MASU NASABA

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

Kamfanin Kasar Sin Ya Bayar Da Gudunmuwar Kayayyaki Ga Wadanda Ambaliyar Ruwa Ta Shafa A Sudan Ta Kudu

September 19, 2025
Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

Yadda Ciwon Hanta Ke Yaɗuwa Tsakanin Ma’aurauta

September 19, 2025
An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

An Kammala Taron Dandalin Tattauna Batun Tsaro Na Xiangshan

September 19, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

Firaministan Sin Zai Halarci Babban Taron Mahawara Na MDD Karo Na 80

September 19, 2025
Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

Shugaba Xi ya zanta ta wayar tarho da takwaransa na Amurka

September 19, 2025
Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

Dokar Hana Ƙara Kuɗin Makaranta A Kaduna: Alheri Ce Ko Barazana Ga Makarantu Masu Zaman Kansu?

September 19, 2025
Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

Tinubu Ya Ziyarci Iyalan Buhari A Jihar Kaduna

September 19, 2025
Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

Sin Ta Fitar Da Takardar Bayani Game Da Bunkasa Ci Gaban Mata

September 19, 2025
Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

Ofishin Yada Labarai Na Majalisar Gudanarwar Kasar Sin Ya Fitar Da Takardar Bayani Mai Taken “Nasarar Aiwatar Da Manufar JKS A Xinjiang A Sabon Zamani”

September 19, 2025
'Yan Bindiga

Tarihin Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa

September 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.