• Leadership Hausa
Monday, May 29, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Mun Yi Iya Kokarinmu Wajen Shugabancin Nijeriya —Buhari

by Sadiq
4 days ago
in Manyan Labarai
0
Mun Yi Iya Kokarinmu Wajen Shugabancin Nijeriya —Buhari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya gode wa ministocinsa da ma’aikatan fadar shugaban kasa da suka yi aiki tare da shi cikin shekaru takwas da suka gabata.

Shugaban kasar wanda zai mika wa zababben shugaban kasa, Bola Tinubu mulki a ranar 29 ga watan Mayu, ya ce yana alfahari da cewa shi da mukarrabansa sun bai ‘yan Nijeriya iya gudunmawarsu.

  • Tabbas Za’a Karyata Jita-Jitar Dake Shafawa Jihar Tibet Bakin Fenti
  • ‘Yansanda Sun Kama Mutane 96 Da Ake Zargi Da Aikata Laifuka A Kano

A taron majalisar zartaswa ta tarayya (FEC) da aka gudanar a zauren majalisar dokoki, shugaban ya mika godiyarsa ga dukkanin ministocin bisa jajircewar da suka yi wajen cimma manufofin gwamnatin, inda ya bukaci a marawa shugaban kasa mai jiran gado baya.

“Ina alfahari da cewa mun yi iya Kokarinmu,” an ruwaito shugaban kasar yana fadar haka a wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Femi Adesina ya fitar.

Shugaban ya umarci ministocin da su gyara ayyukansu tare da kaucewa gaggawar da ka iya kawo cikas ga ayyukan alheri da suka yi tsawon shekaru.

Labarai Masu Nasaba

Abubuwa 10 Da Zaku So Sani Cikin Jawabin Bankwana Da Buhari Ya Yi Wa ‘Yan Nijeriya

Ganduje Zai Mika Wa Abba Gida-Gida Ragamar Mulkin Kano, Don Halartar Rantsar Da Tunibu

“Sakamakon shekarun da muka yi tare, tsawon shekaru bakwai da rabi, mun bambanta kan batutuwa da yawa. Ina rokon mu fahimci cewa wadannan mukamai sun kasance na gama gari ne, kuma babu wanda ya isa ya ci gaba da koke-koke, ko ci gaba da wadannan bambance-bambance.

“Ga wadanda ba za su kasance cikin gwamnati kai tsaye ba, na san ina daya daga cikin irin wadannan, ina rokon mu ci gaba da bayar da goyon bayanmu, ta kowace hanya, idan babbar jam’iyyarmu ta kira mu, wacce ta ba mu damar tsayawa, kuma dole ne mu ci gaba da mara mata baya ta kowace hanya da za mu iya,” in ji shi.

Shugaban ya danganta duk wani kyakkyawan aiki da fatan alheri da gwamnatin ta samu da taimakon Allah, inda ya kara da cewa, “Ina kuma gode wa Allah da Ya ba mu karfin gwiwa da ya hada mu baki daya.

“Zan kuma yi farin cikin yin abubuwa da dama da ban samu ba tun ranar 29 ga watan Mayu, 2015, daya daga cikin irin wannan shi ne lokacin da na fi so na kula da shanuna.

“Ina yi mana fatan alheri kuma ina fatan mu ji labari mai dadi a duk lokacin da aka ambaci sunayenmu. Na gode kuma Allah ya albarkaci Tarayyar Nijeriya,” in ji shi.

Tags: BuhariMika MulkiMinistociMulkiShugabanciTinubu
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ana Bukatar Wani Tsarin Cinikin Kasa Da Kasa Mai Adalci Dake Iya Yaki Da Babakeren Dalar Amurka.

Next Post

Kwana 4 Ga Rantsuwa: Yadda Shugabannin Duniya Ke Tururuwar Rantsar Da Tinubu

Related

Abubuwa 10 Da Zaku So Sani Cikin Jawabin Bankwana Da Buhari Ya Yi Wa ‘Yan Nijeriya
Manyan Labarai

Abubuwa 10 Da Zaku So Sani Cikin Jawabin Bankwana Da Buhari Ya Yi Wa ‘Yan Nijeriya

1 day ago
Ganduje Zai Mika Wa Abba Gida-Gida Ragamar Mulkin Kano, Don Halartar Rantsar Da Tunibu
Manyan Labarai

Ganduje Zai Mika Wa Abba Gida-Gida Ragamar Mulkin Kano, Don Halartar Rantsar Da Tunibu

1 day ago
Na Gyara Nijeriya Fiye Da Yadda Na Same Ta A 2015 – Buhari
Manyan Labarai

Na Gyara Nijeriya Fiye Da Yadda Na Same Ta A 2015 – Buhari

1 day ago
An Ci Gaba Da Jefa Kuri’a A Zaben Turkiyya Zagaye Na Biyu A Yau Lahadi
Manyan Labarai

An Ci Gaba Da Jefa Kuri’a A Zaben Turkiyya Zagaye Na Biyu A Yau Lahadi

1 day ago
Ba Ma Kokarin Musuluntar Da Nijeriya –Shettima
Manyan Labarai

Ba Ma Kokarin Musuluntar Da Nijeriya –Shettima

2 days ago
Kwankwaso Ba Zai Sauya Jam’iyya Ba -NNPP
Manyan Labarai

Kwankwaso Ba Zai Sauya Jam’iyya Ba -NNPP

2 days ago
Next Post
Kwana 4 Ga Rantsuwa: Yadda Shugabannin Duniya Ke Tururuwar Rantsar Da Tinubu

Kwana 4 Ga Rantsuwa: Yadda Shugabannin Duniya Ke Tururuwar Rantsar Da Tinubu

LABARAI MASU NASABA

An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2

An Rantsar Da Gwamna Bala Muhammad A Matsayin Gwamnan Bauchi A Karo Na 2

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Jagoranci Za Mu Yi Ba Mulkin ‘Yan Nijeriya Ba – Tinubu

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

Da Dumi-dumi: Justis Hafsat Ta Rantsar Da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri

May 29, 2023
Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

Da Dumi-dumi: An Rantsar Da Tinubu A Matsayin Shugaban Nijeriya Na 16

May 29, 2023
A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

A Dan Lokacin Da Ya Rage Kafin Mika Mulki: Buhari Ya Sauya Sunayen Filayen Jiragen Sama 15

May 29, 2023
Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

Ana Bin Jihar Kano Bashin Sama Da Naira Biliyan 240, Inji Abba Gida-gida 

May 29, 2023
Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

Bankwana Da Gwamnatin Buhari: Hukumar Tsaron Cikin Gida Ta Kara Wa Jami’ai 17,331 Matsayi

May 29, 2023
Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

Gwamnati Ta Samar Da Tan 89,512 Na Irin Noma A Bana – Minista

May 29, 2023
Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

Kwana Guda Ya Sauka, El-Rufai Ya Haramta Kungiyar Kudancin Kaduna

May 29, 2023
Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

Buhari Ya Nada Sha’aban Mukamin Babban Sakataren Hukumar Kula Da Almajirai Ta Nijeriya

May 28, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.