• English
  • Business News
Sunday, June 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Na Dakatar Da Ayyukan Banga Har Gwamnati Ta Binciki Dalilin Kamani – Manta

by Sulaiman and Muhammad Awwal Umar
3 years ago
in Labarai
0
Na Dakatar Da Ayyukan Banga Har Gwamnati Ta Binciki Dalilin Kamani – Manta
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kungiyar ‘yan banga a jihar Neja, Yarima Nasiru Manta yayi barazanar dakatar da aikin kungiyar na yaki da masu garkuwa da mutane da suka addabi mutanen karkara da hanyoyin jihar da ‘yan daba da suka addabi cikin garin Minna.

Shugaban ya bayyana hakan ne ga manema labarai jim kadan bayan rundunar ‘yan sanda ta sako shi bayan tsare shi kwana daya da yini daya a hedikwatar rundunar ‘yan sandan.

  • Yadda Matafiya 18 Suka Rasa Rayukansu Sakamakon Hadarin Mota A Neja

Manta, ya cigaba da cewar wasu marasa kishin jiha ne suka kai korafi ga rundunar ‘yan sanda bisa zargin sa da cewa wai yana wuce gona-da-iri wajen tsare masu laifi sama da kwana uku.

Manta ya karyata zargin, Yace ba ma tsare masu laifi, domin kwamishinan ‘yan sandan da ya wuce CP Adamu Usman ne ya horar da mu bisa umurnin maigirma gwamna Abubakar Sani Bello saboda yaki da ‘yan ta’addan da suka addabi jihar, mun samu nasara sosai da hadin gwiwar sauran jami’an tsaro na tarwatsa sansanin ‘yan ta’adda masu garkuwa da jama’a, da kuma matasa ‘yan daba dake addaban mazauna cikin garin Minna.

Yarima Nasiru Manta, yace akwai wani dan siyasa da ke gidan gwamnatin jiha, da muka kama surukinsa cikin ‘yan daba, saboda kusancin sa da gwamnati sai ya garzaya hedikwatar rundunar ‘yan sanda ya baiwa kwamishinan ‘yan sanda rahoton karya.

Labarai Masu Nasaba

Harin Amurka A Wurare 3 Na Nukiliyar Iran: Babu Wani Lahani A Harin Bama-baman – Iran

Kiran Gwamnatin Tarayya Ga ‘Yan Jarida: Ku Zama Jigo Wajen Gina Dimokuraɗiyyar Nijeriya

Ba tare da bata lokaci ba kwamishinan ‘yan sanda ya gayyace ni, nan take na amsa gayyatar sa, ba tare da bata lokaci ba ya umurci bangaren binciken laifuka na rundunar da su tsare ni.

Bayan an tsare ni kuma ‘yan daban suka cigaba da aika-aikar na su inda kwamishinan kananan hukumomi da masarautu da tsaron cikin gida, a daren washe gari cikin bacin rai ya umurci kwamishinan ‘yan sanda ya sake ni, ba tare da rubuta beli ko wani kwakkwaran bincike da safe aka sake ni.

Yanzu na umurci dukkanin mambobin mu da ke aiki tare da ni da su dakatar da aikin, mu bar ‘yan sanda su yi aikin su. Kila idan gwamna na son Aikin zai gayyaci dukkanin bangarorin dan jin bahasin abinda ya kai ga tsare ni. Ba sata na yi ba, laifina kawai kama masu laifi don suna da uwa a gindin murhu.

Ko a yammacin asabar zuwa wayewar lahadi ‘yan dabar sun farwa junansu a yankin Kwangila zuwa Limawa, da nan bangaren Limawa zuwa Obasanjo complex kuma na shaidawa yara cewar kar wanda ya fita.

Yunkurin jin ta bakin rundunar ‘yan sanda dai ya cutura, domin wayar kakakin rundunar ‘yan sandan ba ta zuwa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

NIS Ta Bi Ƙa’ida Sau Da Ƙafa Wajen Bai Wa David Nwamina Fasfo – CGI Isah Jere

Next Post

Sama Da Makarantu 2000 Sun Samu Tallafin Kudin Gyara A Kaduna

Related

Harin Amurka A Wurare 3 Na Nukiliyar Iran: Babu Wani Lahani A Harin Bama-baman – Iran
Manyan Labarai

Harin Amurka A Wurare 3 Na Nukiliyar Iran: Babu Wani Lahani A Harin Bama-baman – Iran

4 hours ago
Kiran Gwamnatin Tarayya Ga ‘Yan Jarida: Ku Zama Jigo Wajen Gina Dimokuraɗiyyar Nijeriya
Labarai

Kiran Gwamnatin Tarayya Ga ‘Yan Jarida: Ku Zama Jigo Wajen Gina Dimokuraɗiyyar Nijeriya

7 hours ago
Matsalolin Rayuwa: Matasan Suleja Na Buƙatar Ƙarfafa Gwuiwa
Labarai

Matsalolin Rayuwa: Matasan Suleja Na Buƙatar Ƙarfafa Gwuiwa

7 hours ago
Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne – Alhaji Naziru 
Labarai

Batun Rushe Gidaje A Unguwar Rimin Zakara Ba Gaskiya Ba Ne – Alhaji Naziru 

10 hours ago
FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako
Labarai

FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako

18 hours ago
EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80
Labarai

EFCC Ta Gurfanar Da Wasu Kamfanoni Biyu Gaban Kuliya Bisa Damfarar Naira Miliyan 80

20 hours ago
Next Post
Sama Da Makarantu 2000 Sun Samu Tallafin Kudin Gyara A Kaduna

Sama Da Makarantu 2000 Sun Samu Tallafin Kudin Gyara A Kaduna

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Matukar Allah Wadai Da Hare-Haren Da Amurka Ta Kaiwa Iran

Sin Ta Yi Matukar Allah Wadai Da Hare-Haren Da Amurka Ta Kaiwa Iran

June 22, 2025
Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

Fim Babbar Hanya Ce Ta Nishaɗantar Da Al’umma -D Malam Dan Bola (2)

June 22, 2025
Bernado Silba Ya Zama Sabon Kyaftin Din Manchester City 

Bernado Silba Ya Zama Sabon Kyaftin Din Manchester City 

June 22, 2025
Harin Amurka A Wurare 3 Na Nukiliyar Iran: Babu Wani Lahani A Harin Bama-baman – Iran

Harin Amurka A Wurare 3 Na Nukiliyar Iran: Babu Wani Lahani A Harin Bama-baman – Iran

June 22, 2025
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Hikimar Yunƙurin Sake Farfaɗo Da Noman Filanten A Jihar Nasarawa

June 22, 2025
Me Zai Faru Idan Iran Ta Datse Mashigar Hormuz Sanadiyar Hare-Haren Isra’ila?

Me Zai Faru Idan Iran Ta Datse Mashigar Hormuz Sanadiyar Hare-Haren Isra’ila?

June 22, 2025
Kiran Gwamnatin Tarayya Ga ‘Yan Jarida: Ku Zama Jigo Wajen Gina Dimokuraɗiyyar Nijeriya

Kiran Gwamnatin Tarayya Ga ‘Yan Jarida: Ku Zama Jigo Wajen Gina Dimokuraɗiyyar Nijeriya

June 22, 2025
Matsalolin Rayuwa: Matasan Suleja Na Buƙatar Ƙarfafa Gwuiwa

Matsalolin Rayuwa: Matasan Suleja Na Buƙatar Ƙarfafa Gwuiwa

June 22, 2025
Babban Al’amari Ne A Samu Ƴar Shekara 6 Ta Haddace Qur’ani A Makarantar Raudatul Jannah – Mai Sikeli

Babban Al’amari Ne A Samu Ƴar Shekara 6 Ta Haddace Qur’ani A Makarantar Raudatul Jannah – Mai Sikeli

June 22, 2025
Liverpool Za Ta Kece Raini Da Bournemouth, Arsena Za Ta Bakunci Man Utd A Wasan Mako Na Firimiya Ta BaÉ—i

Liverpool Za Ta Kece Raini Da Bournemouth, Arsena Za Ta Bakunci Man Utd A Wasan Mako Na Firimiya Ta BaÉ—i

June 22, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.