• English
  • Business News
Sunday, November 2, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Sheikh Jassim Ya Kusa Zama Sabon Mamallakin Man Utd

by Rabilu Sanusi Bena
2 years ago
Jassim

Yayin da ake ci gaba da tattaunawa tsakanin masu kungiyar kwallon kafa ta Manchester United wato Glazers family da kuma masu son sayen kungiyar Sir Jim Ractliffe da kuma hamshakin dan kasuwa na kasar Qatar Sheik Jassim bn Hamad Al Thani.

Manchester United na gab da komawa hannun Sheikh Jassim bayan da ya ke gaba a wajen taya kungiyar da kudi masu yawa.

  • Yadda Matar Shugaban DSS Ta Yi Barazanar Hana Ni Zama Gwamnan Kano –Abba Gida-Gida
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Da Dama A Wani Sabon Hari A Kogi

A baya an ta rade-radin cewar masu kungiyar Manchester United, Glazers sun samu rarrabuwar kawuna a tsakaninsu, inda daga cikinsu Abram da Joel Glazer suka nuna kin amincewarsu na sayar da kungiyar.

Sai dai yanzu komai ya dawo daidai kuma sun yarda a sayar da kungiyar matukar an samu wanda zai saye ta da daraja.

Yanzu haka dai magoya bayan Manchester United ba su da tabbacin wanda zai jagoranci kungiyar a badi yayin da kungiyar ta ke kasuwa a halin yanzu.

LABARAI MASU NASABA

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

Manyan yan kasuwa Sir Jim Ractliffe wanda kuma shine mamallakin kungiyar OGC Nice ta kasar Faransa da kuma Sheikh Jassim bn Hamad Al Thani na kasar Qatar ne kan gaba wajen taya kungiyar da ke Greater Manchester.

Ana bukatar duk wanda ya samu damar sayen Manchester United zai shiga kasuwa domin zakulo sabbin ‘yan wasan da za su tunkari gasar badi ganin cewar Man Utd ta samu damar buga gasar Zakarun Turai.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?
Wasanni

Waye Zai Lashe Ƙyautar Gwarzon Ɗan Wasan Afrika Na 2025?

November 1, 2025
Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray
Wasanni

Barcelona Na Shirin Ɗauko Victor Osimhen Na Galatasaray

October 30, 2025
Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi
Wasanni

Ina Fatan Buga Kofin Duniya Na 2026 — Messi

October 28, 2025
Next Post
Karuwar Nuna Wariya Alama Ce Ta Koma Bayan Kare Hakkin Bil Adama

Karuwar Nuna Wariya Alama Ce Ta Koma Bayan Kare Hakkin Bil Adama

LABARAI MASU NASABA

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

Dalilin Gwamnatin Jihar Kuros Riba Na Raba Wa Manoma Taraktoci

November 2, 2025
Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

Yadda Ƴan Mata Ke Kashe Kuɗaɗe Wajen Yi Wa Samarinsu Hidima

November 1, 2025
Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori

November 1, 2025
Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

Rikicin PDP Ya Ƙara Ta’azzara Yayin Da Ɓangarori Ke Dakatar Da Juna

November 1, 2025
Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya

November 1, 2025
An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya

November 1, 2025
Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

Sabbin ‘Yan Saman Jannatin Kasar Sin Sun Shiga Tashar Sararin Samaniya Ta Kasar

November 1, 2025
Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

Xi Jinping Ya Tattauna Da Shugaban Koriya Ta Kudu Lee Jae-myung 

November 1, 2025
Musabbabin Hana Sule Lamido Fom Ɗin Takarar Shugabancin PDP

Babban Burina Zama Fitacciyar Jaruma A Duniya —Aisha Umar

November 1, 2025
Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

Xi: A Hada Kai Wajen Gina Al’ummar Bai Daya Ta Asiya-Pasifik

November 1, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.