• English
  • Business News
Wednesday, September 3, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Dikko Ya Amince Da Bude Asusun Bai-daya A Jihar Katsina

by Abubakar Katsina
2 years ago
in Labarai
0
Gwamna Dikko Ya Amince Da Bude Asusun Bai-daya A Jihar Katsina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda ya amince da fara amfani da asusun bai-daya don tabbatar da gaskiya da adalci a ayyukan gwamnati.

A kan wannan, gwamnatin jiha ta dakatar da dukkan hada-hadar kudade ta asusun ajiya na kudaden shiga daga ma’aikatu da sassa da hukumomi daban-daban.

  • Wane Ne Arda Guler Mai Lakabin ‘Sabon Messi A Real Madrid’?
  • Sin Na Cika Alkawuranta Na Hadin Gwiwar Raya Kiwon Lafiya Ga Kasashen Afirka

Mataimakin gwamna Malam Faruk Lawal Jobe ya bayyana haka a lokacin taron manema labarai da ya gudana a cibiyar ‘yan jarida ta ofishin mataimakin gwamna.

Malam Faruk Lawal Jobe ya bayyana cewa an shirya taron manema labarai ne domin yin karin haske a kan manufofi da tsare-tsaren gwamnati. Ya ce ya zama wajibi dukkanin kudaden shigar da jihar ta samu a zuba su zuwa asusun bai-daya, yayin da ma’aikatu da sassa da hukumomi ya zama tilas su nemi izini kafin cire kudaden.

Haka kuma ya bayyana cewa za a kafa kwalejin ma’aikata domin horas da ma’aikatan gwamnati. Ya ce ya zama wajibi ga ma’aikaci daga mataki na 13 ya rubuta jarrabawa kafin a yi masa karin girma zuwa mataki na gaba.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Tinubu Ya NaÉ—a Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

Mataimakin gwamnan ya bayyana cewa sakamakon jarrabawar da manyan sakatarori suka gudanar ya fito, inda ake dakon rahoton kwamitin da ya gudanar da aikin.

Hakazalika, gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda ya karbi bakuncin kamfanonin karbar haraji guda 7 domin tattauna yadda za su bayar da gudummuwa ga hukumar tattara kudaden shiga ta jihar.

Gwamnan ya bayyana godiyarsa ga kwararru bisa amfani da ilimi da kuma kwarewar da suke da ita wajen tallafa wa hukumar tattara kudaden shiga ta Jihar Katsina wajen zamanantar da ayyukanta a bangarori daban-daban.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Asusun Bai-DayaDikko RaddaKatsina
ShareTweetSendShare
Previous Post

Tsohon Wakilin LEADERSHIP Ya Zama Shugaban Gidan Rediyon Kano

Next Post

Ancelotti Zai Zama Kociyan Tawagar Brazil A 2024

Related

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria
Labarai

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

20 minutes ago
Tinubu Ya NaÉ—a Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano
Labarai

Tinubu Ya NaÉ—a Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

49 minutes ago
Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 
Manyan Labarai

Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

1 hour ago
Hatsarin Jiragen Ruwa
Labarai

Mutane 29 Sun Rasa Rayukansu A Wani Hatsarin Jirgin Ruwa A Jihar Neja

4 hours ago
Shettima
Labarai

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

4 hours ago
Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 
Manyan Labarai

Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 

6 hours ago
Next Post
Ancelotti Zai Zama Kociyan Tawagar Brazil A 2024

Ancelotti Zai Zama Kociyan Tawagar Brazil A 2024

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

Gwamna Dauda Lawal Zai Yi Jawabi A Taron Kasuwanci Na AFSNET Karo Na Biyar A Ƙasar Algeria

September 3, 2025
Tinubu Ya NaÉ—a Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

Tinubu Ya NaÉ—a Shugabannin Jami’o’in Ilimi Na Tarayya Da Ke Zariya Da Kano

September 3, 2025
Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

Gwamnoni Sun Yi Kira Ga Tinubu Kan Ci Gaba Da Hako Mai A Kolmani Da Tafkin Chadi 

September 3, 2025
Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

Kasar Sin Ta Shirya Bikin Gala Na Cika Shekaru 80 Da Samun Nasarar Yakin Turjiyar Jama’ar Kasar Da Yaki Da Mulkin Danniya A Duniya

September 3, 2025
Lookman

Kofin Duniya: Lookman Da Dessers Sun Isa Sansanin Super Eagles A Uyo

September 3, 2025
Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

Firaministan Senegal: Yadda Sinawa Ke Girmama Tarihi Da Kiyaye Labarun Abubuwan Da Suka Faru Da Su Na Da Matukar Burgewa 

September 3, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Mutane 29 Sun Rasa Rayukansu A Wani Hatsarin Jirgin Ruwa A Jihar Neja

September 3, 2025
Shettima

Za Mu Kare Bukatun Nijeriya A Mashigin Tekun Guinea – Shettima

September 3, 2025
Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

Shekaru 80 Na Nasara: Kasar Sin Ta Nuna Gado Mai Kyau Na Yaki Da Zalunci

September 3, 2025
Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 

Kungiyar Kare Shirye-shiryen Tinubu Ta Nemi A Dakatar Da Shugaban Kamfanin NNPCL 

September 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.